Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

EFCC ta gurfanar da Bello Bodejo kan zargin badaƙalar kuɗi

Sojojin Najeriya sun ce mayaƙan ISWAP shida sun miƙa wuya

Ban taɓa haɗuwa da Adeyemi ba — Gbajabiamila

An Yi Jana’izar Tsohon Sakataren Gwamnatin Borno Alh. Muh’d Kagu 

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20250

Allah ya yi wa tsohon Sakataten gwamnatin jihar Borno Marigayi Alhaji Mohammed Kagu Alibe rasuwa da safiyar yau Asabar a asibitin koyarwar Jami’ar Maiduguri. 

Read more

Jihar Bauchi Ta Samu Tallafin Riga-kafin Cutar Folio Daga UNICEF

Zubaidah Abubakar AhmadApril 5, 20250

Asusun tallafa wa ƙananan yara na majalisar ɗinkin duniya (UNICEF) ya ba da tallafin maganin rigakafin foliyo na ɗigawa a baki guda miliyan biyu da rabi 2.5 a jihar Bauchi. Babban jami’in UNICEF da ke Bauchi, Nuzhat Rafique, ce ta miƙa waɗannan magunguna da aka ajiye su a asibitin koyarwa na Abubakar Tafawa Balewa (ATBUTH) […]

Read more

Kotu Ta Dakatar Da Gangamin Magoya Bayan Wike A Bayelsa

Mujahid Wada GuringawaApril 5, 20250

Wata babbar kotu a jihar Bayelsa ta dakatar da magoya bayan Ministan Abuja, Nyesom Wike daga shirya gangamin siyasa da suke shirin yi a jihar. Kotun ta ce a dakata da gudanar da taron har sai ta saurara tare da yanke hukunci. Asali dai an shirya gudanar da taron ne a birnin Yenagoa a ranar […]

Read more

Kalaman Da Wani Limami Ya Furta Kan Dokta Idris Dutsen Tanshi Sun Haifar Da Rudani

Mujahid Wada GuringawaApril 5, 20250

Kwamishinan ƴansandan jihar Bauchi a Najeriya, Sani-Omolori Aliyu ya yi kira ga ƴan jihar da su kwantar da hankalinsu kan hargitsin da aka samu a wani masallaicin jihar kan batun marigayi Sheikh Abdulaziz Idris Dutsen Tanshi. A wata sanarwa da kakakin rundunar, CSP Ahmed Mohammed Wakil ya fitar, ya ce, “a ranar 4 ga Afriku […]

Read more

Yadda Mele Kyari Ya Miƙa Shugabancin NNPCL Ga Bayo Ojulari

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20250

Sabon Shugaban kamfanin man fetur na kasa NNPCL Bayo Ojulari ya karbi aiki daga hannun tsohon Shugaban Malam Mele kolo kyari a ofishin kamfanin dake Abuja.

Read more

An Ƙaddamar Da Jiragen Yaƙi Mara Matuƙa Da Aka Kera A Najeriya 

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20250

Rundunar sojin Nijeriya ta yi bikin ƙaddamar jiragen yaƙi marasa matuƙa da aka ce an ƙera a kasar a karon farko kuma mafi girma a nahiyar Afirka baki ɗaya.

Read more

An Hana Sanata Natasha Da Takwaranta Akpabio Ganawa Da ‘Yan Jarida 

Muhammad Auwal SuleimanApril 5, 20250

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Juma’a, ta haramta wa dakatacciyar sanatar Kogi ta tsakiya Natasha Akpoti-Uduaghan da Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya Godswill Akpabio yin hira da ‘yan jarida tun da ’yar majalisar ta shigar da ƙara kotu.

Read more

Gwamnatin Kano Ta Faɗi Ranar Komawa Makaranta

Muhammad Auwal SuleimanApril 4, 20250

Gwamnatin jihar Kano ta bayyana ranakun 6 da kuma 7 a matsayin ranakun komawa makaratun Furamare da sakandare domin cigaba da Karatun Zango na Uku na shekarar 2024/2025.

Read more

An Ceto Yaran Arewa A Onitsha Da Aka Sato Da Sunan Marayu

Muhammad Auwal SuleimanApril 4, 20250

Dubun wasu ɓarayin yara ta cika bayan an kama su da satan yara daga jihar Taraba dake Arewa Maso Gabashin Najeriya zuwa kudu maso gashin ƙasar. 

Read more

Rikicin Ƙabilanci Ya YI Ajalin Sama Da Mutane 50 A Filato

Muhammad Auwal SuleimanApril 4, 20250

Rahotanni daga jihar Filato na cewa adadin mutanen da suka mutu sakamakon hare-haren baya-bayan nan a ƙaramar hukumar Bokkos sun kai 52.

Read more

Posts navigation

1 … 140 … 280
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama