An Kawo Karshen Takkadamar Masallacin Sheikh Bin Uthman
Majalisar Malamai Ta Jihar Kano Ta Yanke Hukunci Kan Rikicin Masallacin Sheikh Bin Usman (Sahaba) Dake Kundila Karamar Hukumar Tarauni A Jihar Kano.
Majalisar Malamai Ta Jihar Kano Ta Yanke Hukunci Kan Rikicin Masallacin Sheikh Bin Usman (Sahaba) Dake Kundila Karamar Hukumar Tarauni A Jihar Kano.
Gwamnatin Kasar Saudiyya ta bai wa Abuja da Kano tallafin dabino tan 100 domin watan Ramadanan bana.
Asusun Tallafawa Yara Kanana na Majalisar Ɗinkin Duniya UNICEF ya bayyana cewa za ta baiwa Najeriya gudunmawar kwalabe miliyan uku na maganin inganta lafiyar mata masu ciki MMS a bana. MMS magani ne dake dauke da sinadaran ‘iron da folic acid’ dake taimakawa wajen inganta lafiyar mace mai ciki da dan dake cikinta. Maganin na […]
Gwamnatin Najeriya ta jinjinawa rukunin kamfanin Dangote saboda da muhimmiyar rawar da ya ke takawa wajen ciyar da kasar gaba, ta hanyar bunkasa masana’antu.
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Ƙasa (NAFDAC), ta gano wani wuri a Abia da ake sake gyara da sabunta magungunan da suka lalace domin sayar wa jama’a.
Al’ummar unguwar Tudun murtala tagarji sun tsinci wani jariri sabon haihuwa da aka jefar dashi a cikin kwali.
Tsohon Gwamnan Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa guguwar sauyin sheƙa da ke kaɗawa a tsakanin jam’iyyun siyasa a Arewa maso Yammacin ƙasar na da alaƙa da son zuciyar ’yan siyasar yankin.
Majalisar Ƙoli Ta Addinin Musulunci A Najeriya ta ɗage taron mahaddata Al-Qur’ani da ake yi wa laƙabi da Qur’anic Conference a Turance da za a gudanar a Abuja Saboda yawan waɗan da suka nuna sha’awar zuwa.
Ƙungiyar Boko Haram ta kashe mayaƙan takwararta na ISWAP yayin wani fada da suka tafka ranar Juma’a a Ƙaramar Hukumar Kukawa da ke Jihar Borno.
Wasu mutane 23 sun gamu da ajalinsu a wani hatsari da ya rutsa da su a gadar sama ta Muhammadu Buhari da ke hotoro kan hanyar Kano zuwa Maiduguri a ranar Juma’ar da ta gabata.