Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Ban taɓa haɗuwa da Adeyemi ba — Gbajabiamila

Gwamnatin Jigawa ta ƙara mafi ƙarancin fansho zuwa N20,000, ta ware sama da N9bn don ayyuka 

Majalisar Dattawan Najeriya na so a daina yi wa tubabbun Boko Haram afuwa

An Kawo Karshen Takkadamar Masallacin Sheikh Bin Uthman

Muhammad Auwal SuleimanFebruary 19, 20250

Majalisar Malamai Ta Jihar Kano Ta Yanke Hukunci Kan Rikicin Masallacin Sheikh Bin Usman (Sahaba) Dake Kundila Karamar Hukumar Tarauni A Jihar Kano. 

Read more

Kano Da Abuja Sun Sami Tallafin Dabino Tan 100 Daga Saudiyya

Muhammad Auwal SuleimanFebruary 18, 20250

Gwamnatin Kasar Saudiyya ta bai wa Abuja da Kano tallafin dabino tan 100 domin watan Ramadanan bana.

Read more

UNICEF Zai Ba Najeriya kwalabe Miliyan 3 Na Maganin Inganta Lafiyar Masu Ciki

Zubaidah Abubakar AhmadFebruary 17, 20250

Asusun Tallafawa Yara Kanana na Majalisar Ɗinkin Duniya UNICEF ya bayyana cewa za ta baiwa Najeriya gudunmawar kwalabe miliyan uku na maganin inganta lafiyar mata masu ciki MMS a bana. MMS magani ne dake dauke da sinadaran  ‘iron da folic acid’ dake taimakawa wajen inganta lafiyar mace mai ciki da dan dake cikinta. Maganin na […]

Read more

Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dangote

Muhammad Auwal SuleimanFebruary 17, 20250

Gwamnatin Najeriya ta jinjinawa rukunin kamfanin Dangote saboda da muhimmiyar rawar da ya ke takawa wajen ciyar da kasar gaba, ta hanyar bunkasa masana’antu.

Read more

An Gano Inda Ake Sabunta Wa’adin Karewar Amfanin Magani A Abia

Muhammad Auwal SuleimanFebruary 17, 20250

Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Ƙasa (NAFDAC), ta gano wani wuri a Abia da ake sake gyara da sabunta magungunan da suka lalace domin sayar wa jama’a.

Read more

An Tsinci Jariri A Kwali A Kano

Muhammad Auwal SuleimanFebruary 16, 20250

Al’ummar unguwar Tudun murtala tagarji sun tsinci wani jariri sabon haihuwa da aka jefar dashi a cikin kwali. 

Read more

Son Zuciya Da Rashin Kishi Ke Kai ‘Yan Arewa APC -Tambuwal

Muhammad Auwal SuleimanFebruary 16, 20250

Tsohon Gwamnan Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa guguwar sauyin sheƙa da ke kaɗawa a tsakanin jam’iyyun siyasa a Arewa maso Yammacin ƙasar na da alaƙa da son zuciyar ’yan siyasar yankin.

Read more

Abin Da Yasa Aka Ɗage “Quran Convention” A Najeriya 

Muhammad Auwal SuleimanFebruary 16, 20250

Majalisar Ƙoli Ta Addinin Musulunci A Najeriya ta ɗage taron mahaddata Al-Qur’ani da ake yi wa laƙabi da Qur’anic Conference a Turance da za a gudanar a Abuja Saboda yawan waɗan da suka nuna sha’awar zuwa. 

Read more

Boko Haram Ta Kashe Mayaƙan ISWAP 31 A Borno

Muhammad Auwal SuleimanFebruary 16, 20250

Ƙungiyar Boko Haram ta kashe mayaƙan takwararta na ISWAP yayin wani fada da suka tafka ranar Juma’a a Ƙaramar Hukumar Kukawa da ke Jihar Borno.

Read more

Tirela Ta Yi Ajalin Mutane 23

Muhammad Auwal SuleimanFebruary 15, 20250

Wasu mutane 23 sun gamu da ajalinsu a wani hatsari da ya rutsa da su a gadar sama ta Muhammadu Buhari da ke hotoro kan hanyar Kano zuwa Maiduguri a ranar Juma’ar da ta gabata.

Read more

Posts navigation

1 … 158 … 280
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama