Ƙungiyar Boko Haram ta kashe kwamandoji da mayaƙan takwararta na ISWAP yayin wani fada da suka tafka ranar Juma’a a Ƙaramar Hukumar Kukawa da ke Jihar Borno.
Ƙungiyar Boko Haram ta kashe kwamandoji da mayaƙan takwararta na ISWAP yayin wani fada da suka tafka ranar Juma’a a Ƙaramar Hukumar Kukawa da ke Jihar Borno.