Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Shettima ya tafi Angola domin wakiltar Tinubu a taron AU

An murƙushe yunƙurin sojoji na yin bore a Nijar – Gwamnati

Gwamnatin Kwara ta haɗa mutum 146 da aka sace a Woro da iyalansu

An Daure Barawon Waya Shekaru 2 A Kano 

Muhammad Auwal SuleimanJanuary 26, 20250

Kotun Shari’ar Musulunci da ke Fagge ’Yan Alluna a Jihar Kano, ta yanke wa wani matashi hukuncin ɗaurin shekara biyu, a gidan yari bayan samun sa da laifin satar wayoyin salula.

Read more

’Yan Bindiga Sun Sace Budurwa Bayan Karbar Kudin Fansa

Muhammad Auwal SuleimanJanuary 26, 20250

’Yan bindiga sun kai hari Garo da ke Ƙaramar Hukumar Kabo a Jihar Kano cikin daren ranar Lahadi, inda suka sace wata budurwa mai suna Zainab Auwalu, bayan sun karɓi kuɗin fansa Naira miliyan takwas daga hannun mahaifinta.

Read more

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutane 22 A Kaduna

Muhammad Auwal SuleimanJanuary 26, 20250

‘Yan bindiga sun sace aƙalla mutane 22 a wasu sabbin hare-hare a ƙauyen Kugauta da ke Kusheka da kuma Kitanda da ke Gashere a masarautar Kumana na Ƙaramar Hukumar Kauru.

Read more

Falasdinawa 200 Sun Shaki Iskar ‘Yanci

Muhammad Auwal SuleimanJanuary 26, 20250

Kamfanin Dillancin Labarai na AFP da na Reuters sun ce Isra’ila ta sako Falasɗinawa 200 daga cikin waɗanda take riƙe da su a kurkuku kamar yadda yarjejeniyar tsagaita wuta tsakaninta da ƙungiyar Hamas ta tanada.

Read more

Tanka Ta Kashe Mutane 18 Ta Murkushe Motoci 17 A Enugu

Muhammad Auwal SuleimanJanuary 26, 20250

Rahotanni daga Enugu Kudancin Najeriya na cewa aƙalla mutum 18 sun mutu sakamakon hatsarin wata tanka da ta yi bindiga.

Read more

‘Yan Ta’adda Na Shirin Kai Hare-hare A Kano

Muhammad Auwal SuleimanJanuary 24, 20250

Gamayyar hukumomin tsaro a jihar Kano sun gargadi mutane da su kaucewa wuraren cunkoson jama’a sakamakon samun bayanan sirri kan yunkurin kawo hare-hare jihar da wasu yan ta’adda ke shirya wa.

Read more

Budurwa Ta Sa An Lakaɗawa Malaminta Duka A Kano

Muhammad Auwal SuleimanJanuary 23, 20250

Ana zargin wata ɗaliba a kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Kano, da sa samarin ta su yi wa wani malaminsu mai suna Aliyu Hamza Abdullahi dukan kawo wuƙa.

Read more

Ya Kamata Sojoji Su Mamaye Dazukan Najeriya-Ganduje

Muhammad Auwal SuleimanJanuary 23, 20250

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Dokta Abdullahi Umar Ganduje, ya ce dole sojoji su mamaye dazuka domin kawo ƙarshen ’yan bindiga a Najeriya.

Read more

Ziyarar Muhasa Talabijin da Rediyo Zuwa Gidan Tarihi na jihar Maradi Dake Jamhuriyar Nijar.

Suraj Na iya KududdufawaJanuary 20, 20250

A watan Satumba na shekarar da ta gabata ta 2024 gidan talabijin da rediyo na Muhasa dake a kasar Najeriya ya kai ziyarar aiki zuwa sassan jamhuriyar kasar Nijar. Jihar Maradi na daya daga cikin jihoshin kasar ta Nijar kuma ita ake yiwa lakabi da cibiyar kasuwanci ta kasar Nijar, wannan gidan talabijin na Muhasa […]

Read more

Trump Ya Yi Alƙawarin Zama Jakadan Zaman Lafiya 

Muhammad Auwal SuleimanJanuary 20, 20250

Shugaban Amurka na 47 Donald Trump ya sha alwashin tabbatar da zaman lafiya a duniya yayin rantsuwar kama aiki a matsayin shugaban ƙasar yau Litinin 20 ga Janairun 2025.

Read more

Posts navigation

1 … 176 … 295
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama