Wakilan Arewa A Zauren Majalisa Sun Nuna Damuwarsu Kan Dokar Haraji
‘Yan Majalisar Wakilai da suka fito daga yankin Arewacin Najeriya sun nuna damuwarsu kan wasu kudurori hudu da zasu sake fasalin dokar harajin Najeriya.
‘Yan Majalisar Wakilai da suka fito daga yankin Arewacin Najeriya sun nuna damuwarsu kan wasu kudurori hudu da zasu sake fasalin dokar harajin Najeriya.
Dan Tiktok Emmanuel Nabugodi ya bayyana ne a gaban kotu a ranar litinin, bayan ya amsa laifinsa a makon da ya gabata kan wasu tuhume-tuhume guda huɗu da suka haɗa da wasu kalamai na nuna ƙiyayya da yaɗa munanan bayanai game da shugaban ƙasa Yoweri Museveni.
Majalisar dinkin duniya ta ce an sace abincin agaji da ke cikin motoci kusan 100 da za a kai wa Falasɗinawa ranar 16 ga watan Nuwamba a wani mataki da ake gani yana cikin sata mafi muni a watanni 13 da aka kwashe ana yaƙi a yankin.
Hukumar yaƙi da cututtuka masu yaɗuwa ta Afirka ta ayyana ƙyandar biri a matsayin cuta mai matuƙar haɗari, bayan ɓullar sabon nau’in cutar da ke yaɗuwa cikin sauri. Cutar na ƙara yaɗuwa cikin sauri a bana, tun bayan da aka fara samun wanda ya kamu da ita a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo. Tun daga farkon shekarar […]
‘Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023 kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce akwai shiri mai karfi na yi wa Arewacin Najeriya mulkin mallaka daga jihar Legas.
Wani dan fashi ya zare wayar dan sandan da ya je kamoshi a hanyar kai shi hedikwatarsu domin bincike a jihar Osun. Ana zargin matashin ɗan shekara 23, mai suna Godwin Emmanuel da aikata fashi da makami ne abin da ya tilasata a je a kamo shi. A hanyar kai Godwin hedikwatar rundunar ‘yan sanda […]
Masarautar Rano ta bayyana sanata UK Umar a matsayin jajirtacce kuma ɗan kishin al’ummarsa da ba kasafai ake samun irinsu ba.
Majalisar Dinkin Duniya ce ta ware duk Sha-hudu ga watan Nuwambar kowacce shekara, dan yin waiwaye kan halin da masu cutar ciwon sugar suke ciki. domin jan hakali akan cutar da irin hanyoyin kare kai da kuma matakai da masu cutar zasu rika bi don hanata cigaba. Cutar suga kan haifar da cutukan koda da […]
Matsalar wutar lantarki da ta ki ci, ta ki cinyewa a Najeriya ta fara mummunar illa ga bangaren lafiya a Najeriya. Asibitoci da dama basa sun fara gaza kula da majinyata, abin da kr janyo a sarar rayuwaka. Muhasa ta zaga wasu daga cikin asibitocin da ke birnin Kano domin jin yadda rashin wutar ke […]
Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya Kayode Egbetokun ya ce jami’ansa ba masu zanga-zangar tsadar rayuwa suka kama ba a lokacin da aka gudanar da ita a watan Agusta. Kayode Egbetokun ya ce, masu ƙoƙarin lalata dukiyoyin al’umma da na gwamnati sika kama ba masu zanga zanga-zanga ba. Babban Sufeton ya bayyana hakan ne yayin da […]