Kasashen Mali, Burkina Faso, Nijar sun fice daga ECOWAS

Ƙasar Mali a maimakon ƙasashen Burkina Faso da Nijar, ta rubuta wa ƙungiyar Raya Tattalin Arziƙin Ƙasashen Afirka ta Yamma, wato ECOWAS, takardar sanarwa na ficewa daga ƙungiyar nan take. ƙasashen sun zargi ƙungiyar da sauka daga manufofin da suka assasa kafa ƙungiyar waɗanda ke ƙunshe da aƙidar bunƙasa yankin Afirka. Sannan sun zargi ECOWAS […]

Read more

Gwamnatin Kano ta jaddada aniyarta ta bunkasa ilimi

Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin ci gaba da haɓaka ɓangaren Ilimin jihar. Wannan tabbaci ya fito ne daga bakin kwamishinan ilimin jihar Alhaji Umar Haruna Doguwa, wanda yace gwamnatin Kano ba za ta gaza ba wajen bunƙasa ilimi a jihar domin tabbatar da cigaba mai ɗorewa.   Kwamishinan ya bayyana hakan ne a yayin taron […]

Read more