Sarkin Kano ya yi Alla-wadai da sace ƙananan yara
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya yi Alla-wadai da sace ƙananan yara da ake yi a jihar nan da kuma kai su Kudancin ƙasar nan.
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya yi Alla-wadai da sace ƙananan yara da ake yi a jihar nan da kuma kai su Kudancin ƙasar nan.
Ministan ayyuka a Najeriya, Sanata David Umahi ya ce kamfanin gine-gine na Julius Berger na neman sama da naira triliyan ɗaya domin kammala aikin babban titin Abuja zuwa Kaduna. Da yake magana a wani taro da daraktocin ma’aikatar ayyuka a Abuja, ministan ya ce farko an ware wa aikin titin Naira miliyan dubu 165 daga bisani aka ƙara kuɗin zuwa naira […]
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano CP Muhammad Usaini Gumel, ta bakin kakakin rundunar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya buƙaci al’ummar jihar da su fara yin rajistar ababensu na hawa ta shafukan intanet ɗin da hukumar ta tanada tare da samun takardun shaidar rajistar. Wannan na ƙunshe ne a cikin umarnin da Sufeto Janar na […]
DAGA: HASSAN ABDU MAI BULAWUS Wasu dandazon mata sun gudanar da zanga-zangar lumana a kan gadar da ke ƙofar Nassarawa domin nuna goyon bayansu ga gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, tare da yin kira ga masu ruwa da tsaki a ɓangaren shari’a kan yin adalci a hukuncin zaɓen gwamnan Kano da ake dakon jiran […]
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya ce gwamnatinsa tana sa ran samun Naira tiriliyan ɗaya na kudin shiga da za a samu daga Kanfanin Samar da Abinci da Sufuri na Jihar a cikin shekaru biyar masu zuwa. Mashawarci na musamman ga gwamnan kan kafafen yaɗa labarai na zamani, Abdullberqy Ebbo, ne ya bayyana a hakan […]
Nijeriya ta jaddada aniyarta ta cigaba da zama mamba ta kungiyar ƙasashen masu arziƙin man fetur, OPEC, inda karamin ministan man fetur Heineken Lokpobiri ya ba da tabbacin cewa ƙasarsa ba za ta gaza ba wajen ci-gaban kungiyar. Ya ce hadin kan kungiyar shi ne yake samar da zaman lafiya da dorewar cinikayya a kasuwar man fetur. […]
Masarautar Ukpo da ke ƙaramar hukumar Dunukofia ta bai wa shugaban ƙasa Bola Ahmad TInubu da mataimakinsa Kashim Shettima sarauta. Masarautar dai ta ba wa shugaban ƙasar nan sarautar “Eze Udo of Igbo Land”, wato “sarkin zaman lafiya na ƙasar Igbo”, sai kuma mataimakinsa wanda aka ba shi sarautar, “Enyi Ndigbo”, wato “abokin al’ummar […]
Gwamna Umar A. Namadi, ya amince da naɗin Farfesa Muhammad Ibrahim Yakasai, a may sabon shugaban jami’ar Sule Lamiɗo, Kafin Hausa (SLU) Wannan amincewa na ƙunshe ne a cikin jawabin da sakataren gwamnatin jihar, Malam Bala Ibrahim, ya fitar. Sannan ya yi ƙarin haske da cewa naɗin nasa ya biyo bayan miƙo sunansa da […]
An yi kira ga kamfani dilancin labarai na Najeriya NAN da ya dawamar da fittacen dan kishin kasa kuma dan siyasa, marigayi Malam Aminu Kano(1920-1983). Wani gogagen dan jarida kuma mai ba da shawara kan harkokin yada labarai a nan Kano, Alhaji Abdulkhadir Ahmad Ibrahim kwakwatawa ne ya yi wannan kira a cikin wata wasikar […]
A ranar 14 ga watan Janairun shekara mai zuwa ta 2024 katafaren kantin nan na Shoprite zai rufe reshensa da ke jihar Kano. Yana ɗaya daga cikin manyan kantuna a Najeriya duba da shahararren wurin sayar da kaya na Ado Bayero Mall a nan birnin Kano.