Kano: Hukumar Hisba ta samu wasu masu neman auren gata da cututtuka
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce an samu wasu dake ɗauke da cututtuka a cikin waɗanda ke neman a yi musu auren gata.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce an samu wasu dake ɗauke da cututtuka a cikin waɗanda ke neman a yi musu auren gata.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta janye ƙarar da ta ɗaukaka kan hukuncin da kotun sauraron ƙararrakin zaben gwamnan Kano ta yanke.
Cibiyar bincike da koyar da harkokin bincike a kan karatu ta buɗe wani katafaren ɗakin karatu domin koyarwa da dawo da al’adar karatu a tsakanin ‘yan Najeriya. Da take bayyana buɗe sabon ɗakin karatun, wanda aka sanyawa sunan “Rebecca Rhodes Reading Room” shugabar cibiyar, Farfesa Talatu Musa Garba, ta bayyana cewa Malama Rebecca wata ‘yar […]
Kungiyar kwadago ta bayyana sabon tsarin biyan mafi karancin albashi
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ayyana yau Laraba 4 ga watan Oktoba, a matsayin ranar hutu domin tunawa da ranar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare Shi.
Da ma dai a baya kungiyoyin ƙwadagon sun lashi takobin tafiya yajin aikin ne domin nuna nuna rashin amincewa da batun cire tallafin man fetur da gaza cika cika musu buƙatu bakwai da suka gundaya wa gwamnatin.
Shugaban mulkin soja na Nijar Janar Abdoulrahamane Tchiani ya bayyana cewa suna sane da cewa Faransa ce ke tunzura ECOWAS tana saka musu takunkumi.
Kotun sauraron ƙararraki zaɓen gwamnan Kano a jihar Nassarawa, ta umarci hukumar zaɓen jihar da ta janye shaidar samun nasarar lashe zaɓen gwamnan da Injiniya Abdullahi Sule na jam’iyyar APC ya yi a zaɓen da aka yi na ranar 19 ga watan Maris ɗin shekarar da muke ciki.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa ta fara shirin raba Naira dubu ashirin ga dalibai mata dubu arba’in da biyar a matsayin tallafi domin ƙarfafa wa iyaye su riƙa tura ‘ya’yansu makaranta.
Rana ta ‘Yancin Kanta yau ta zago
Murna suke yau har da ɗaura agogo