Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

Tsohon Sufeton ƴan sandan Nijeriya Sulaiman Abba ya fice daga jam’iyar APC.

Gwamnatin Tarayya za ta kara wa ma’aikatanta albashi

Muhammad Auwal SuleimanOctober 1, 20230

A yunkurin shugaban kasa na fara daukar matakan sauya tsarin tafiyar da gwamnati domin samar da daidaton tattalin arziki, yaki da hauhawar farashi, bunkasa ayyukan masana’antu, samar da tsaron rayuka da dukiya, da kuma tallafa wa talakawa da sauran mabukata.

Read more

Za mu ɓullo da sabon salon yaƙi da talauci da ta’addanci ~ Shugaba Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanOctober 1, 20230

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa tana aiwatar da shirye-shirye da manufofin da za su bai wa ‘yan kasa damar yaki da kalubalen talauci da aikata laifuka da ta’addanci.

Read more

Shugaban ƙasar Najeriya zai gabatar da jawabi a yau.

Muhammad Auwal SuleimanOctober 1, 20230

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu, zai gabatar da jawabi ga ‘yan Najeriya

Read more

Kano: Kwamishinan lafiya ya kaddamar da rukakafin cutar mashako

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 30, 20230

Kwamishinan lafiya anan jihar kano Dr. AbubakaR labaran Yusif ya kaddamar da rukakafin cutar mashako wanda aka ansami bullar cutar a wasu kananan hukumumin jahar kano.

Read more

Sarkin Musulmi III ya buƙaci ƙungiyar ƙwadago ta janye shiga yajin aiki

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 30, 20230

Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli a Harkokin Addinin Musulunci, Alhaji Sa’ad Abubakar na uku, ya yi kira ga ƙungiyoyin ƙwadago da su janye batun yajin aiki da zasu shiga a faɗin ƙasar daga ranar Talata 3 ga watan Oktoba.

Read more

Fitar da zakka zai kawo karshen talauci a Najeriya ~ Nuruddeen Muhajid

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 30, 20230

Gidauniyar Zakka da Wakafi ta Jihar Kaduna ta bayyana cewa, fitar da zakka da kuma bayar da ita ga wadanda addini yace a bai wa sune kadai za su iya magance tsananin talaucin dake addabar jama’a.

Read more

Ƙungiyar ƙwadago ta bayyana dalilinta na ƙin zama da gwamnatin tarayya

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 30, 20230

Kingiyoyin sun bayyana cewa gwamnatin ba ta aike musu da takardar sanarwar taron ba a kan lokaci Ƙungiyoyin ƙwadagon dai na shirin fara yajin aikin sai baba-ta-gani a faɗin ƙasar nan a ranar, 3 ga watan Oktoba

Read more

Gwamnatin Kano ta daukaka ƙara kan hukuncin kotu kan rushe shaguna

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 30, 20230

Gwamnatin jihar Kano ta daukaka ƙara kan hukuncin da wata babbar kotun tarayya ta yanke cewa ta biya diyyar Naira Miliyan Dubu 30 ga wadanda ta rushewa shaguna a filin idi dake unguwar kofar mata.

Read more

Babban Sufeton ‘yan sandan Najeriya ya magantu kan kai wa jami’ansa hari

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 30, 20230

Babban sufeton ‘yan sandan Najeriya ya bayyana takaici kan yadda ya ce ana samun ƙaruwar hare-haren da ake kai wa ‘yan sanda a sassan ƙasar.

Read more

UNICEF ta tallafa wa Kano da alluran riga-kafin cutar mashaƙo

Muhammad Auwal SuleimanSeptember 29, 20230

Yanzu haka ana fargabar cewa mutane 11,587 sun kamu da cutar mashako yayin da aka tabbatar da mutane 7,202 a kananan hukumomi 105 daga jihohi 18 da ke fadin kasar sun kamu da cutar, inda cutar ta yi sanadiyyar mutuwar mutum 453 a Najeriya. Kashi 73 cikin dari na wadanda suka kamu da cutar yara ne yan shekara 1 zuwa 14.

Read more

Posts navigation

1 … 202 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama