Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Kwamishinan ‘yan sandan Kano zai ba da tukuicin dubu 300 domin kama wasu ‘yan daba

Muhammad Auwal SuleimanAugust 3, 20230

Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta sanya tukuicin naira dubu ɗari uku ga duk wanda ya ba wa hukumar bayani game da wasu ‘yan daba da take nema ruwa a jallo.

Read more

Zan tabbatar da APC ta lashe zabuka masu zuwa ~ Abdullahi Umar Ganduje

Muhammad Auwal SuleimanAugust 3, 20230

Sabon shugaban jami’iyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya ce zai kama aiki ba ji ba gani domin tabbatar da jam’iyyarsa ta yi nasara a zaɓen gwamnan jihohin Kogi da Bayelsa da za a gudanar ranar 11 ga watan Nuwamban 2023.

Read more

An rantsar da sabbin shuwagabannin kungiyar ‘yan kasuwa ta KACCIMA

Muhammad Auwal SuleimanAugust 3, 20230

An rantsar da sabbin shugabannin Ƙungiyar ƴankasuwa, masana’antu, ma’adanai da harkokin noma ta KACCIMA da yammacin yau alhamis a harabar cibiyar da ke Cibiyar Kasuwanci anan ciyar kano.

Read more

Kungiyar kwallon kafa ta ‘yan sanda ta yi wasa da wasu matasa a Kano

Muhammad Auwal SuleimanAugust 3, 20230

Kungiyar kwallon kafa ta rundunar yan sandan jahar Kano wato CP Boys ta buga  wasa da kungiyar kwallon kafa ta matasa da tubabbun yan daba  dake jahar Kano inda suka tashi kunnen doki kowannen su na da ci daya.

Read more

Kano: Hukumar NEMA ta ja hankalin al’umma kan kula da muhallansu

Muhammad Auwal SuleimanAugust 3, 20230

An yi kira ga masu ruwa da tsaki a matakin farko da su gaggauta fara wayar da kan al’umma kan shirin kiyaye afkuwar annobar ambaliyar ruwa a yankunansu.

Read more

An bukaci shugaban Najeriya da ya kara harajin taba sigari

Muhammad Auwal SuleimanAugust 2, 20230

Wata Kungiya mai zaman kanta mai suna Civil Society Legislative Advocacy Centre, CISLAC ta yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya gaggauta fito da tsare-tsaren da za su tabbatar da karin kudin harajin taba sigari a Najeriya.

Read more

ba mu da kudin biyan tallafin wutar lantarki a Najeriya ~ Nasiru El-Rufa’i

Muhammad Auwal SuleimanAugust 2, 20230

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa’i, ya ce ba zai yiwu Gwamnatin Tarayya ta ci gaba da bayar da tallafi ga ɓangaren wutar lantarki ba.

Read more

Shugaba Tinubu ya aike wa majalisar dattawa da sunayen ministoci kashi na biyu

Muhammad Auwal SuleimanAugust 2, 20230

Izuwa yanzu dai, majalisar ba kai ga bayyana adadin sunayen ke cikin wannan takarda ba kasancewar har yanzu shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio bai karanta ba.

Read more

Cikin Hotuna: Yadda hukumar shige da fice ta kasa ta gudanar da bikin cika shekaru 60 da kafuwa

Muhammad Auwal SuleimanAugust 2, 20230

An kafa hukumar shige da fice ne a ranar 1 ga watan Agustan shekarar 1963, inda hukumar a wannan wata na Agusta ta shirya bikin tunawa da kafuwarta.

Manyan baki da dama sun samu halartar wurin taron, kuma ɗaya daga cikinsu shi ne tsohon shugaban hukumar ta shige da fice, Muhammed Babandede, OFR, OCM Spain.

Read more

Kano: Kwamishinan yada labarai da al’adu ya koka game da cin zarafin mutane a gidajen rediyo

Muhammad Auwal SuleimanAugust 2, 20230

A wani cigaban, kwamishinan labarai na jihar Kano, Baba Halilu Dantiye, da jami’an gudanarwa ma’aikatar sun kai ziyarar aiki ga hukumar ɗab’i ta jihar Kano.

Read more

Posts navigation

1 … 215 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama