An rantsar da sabbin shuwagabannin kungiyar ‘yan kasuwa ta KACCIMA

An rantsar da sabbin shugabannin Ƙungiyar ƴankasuwa, masana’antu, ma’adanai da harkokin noma ta KACCIMA da yammacin yau alhamis a harabar cibiyar da ke Cibiyar Kasuwanci anan ciyar kano.

Hakan ya biyo bayan sabun fahinta da akai a tsakanin bangarori da ke da takaddama akan sha’anin zaben shugabannin kungiyar, wanda ya hana aiwatar da zaɓen a jiha Laraba.

Post masu alaƙa

Kanawa mazauna Abuja sun gudanar da babban taro

Rimingado ya kaddamar da kwamitoci 9 da kan yaki da miyagun kwayoyi a Kano.

Tinubu ya taya ‘yar Gombe murnar lasha gasar musabaka ta duniya