An rantsar da sabbin shuwagabannin kungiyar ‘yan kasuwa ta KACCIMA

An rantsar da sabbin shugabannin Ƙungiyar ƴankasuwa, masana’antu, ma’adanai da harkokin noma ta KACCIMA da yammacin yau alhamis a harabar cibiyar da ke Cibiyar Kasuwanci anan ciyar kano.

Hakan ya biyo bayan sabun fahinta da akai a tsakanin bangarori da ke da takaddama akan sha’anin zaben shugabannin kungiyar, wanda ya hana aiwatar da zaɓen a jiha Laraba.

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr