Gwamnan Sokoto ya sha alwashin ƙwato kadarorin gwamnati da aka saryar
Sabon gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya sha alwashin ƙwato dukkanin kadarorin gwamnati da wasu suka siya a lokacin mulkin gwamnatin da ya gada.
Sabon gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya sha alwashin ƙwato dukkanin kadarorin gwamnati da wasu suka siya a lokacin mulkin gwamnatin da ya gada.
A cikin wata sanarwar da kakakin yaɗa labarai na gwamnan Yusuf Sanda ya fitar, ya ce rushewar ta fara aiki ne nan take, domin Wa’adin milkin shugabannin ya ƙare ne a watan Maris na wannan shekarar, amma gwamnatin da ta gabata ta ƙara musu wa’adin wata uku.
Bayan wahalar samun man jama’a nakokawa akan tashin farashin da man fetur ɗin yayi inda ake sayarda lita ɗaya akan dari biyar zuwa sama ana jihar kano
Tsohon Mai Ba Wa Shugaban Ƙasa Shawara a Kan Harkokin Yaɗa Labarai, Femi Adesina, ya ce, ya shirya karɓar mukamin mataimakin shugaban Jaridar The Sun, wanda ake sa ran zai fara aiki a ranar 1 ga watan Satumba.
Sabon Sakataren zartarwar na hukumar jin dadin alhazai ta jihar kano, Alhaji Lamin Rabi’u ya kama aiki a yau din nan bayan nada shi da sabon gwamnan jihar kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya yi.
Jami’an gwamnatin Sudan sun ce sojojin kasar sun dakatar da tattaunawar dakatar da bude wuta da dakarun kar-ta-kwana na RSF, inda suke zargin ƴan kungiyar da saba yarjejeniyar akai-akai.
Gwamnatin Tarayya da Ƙungiyar Ƙwadago Za Su Yi Wani Zama Kan Batun Cire Tallafin Mai
‘Yar sama jannatin ƙasar Saudiyya, Rayyanah Barnawi da Ali Al-Qarni da wasu abokan tafiyarsu sun yi nasarar dawowa wannan duniya tamu lafiya a yau bayan shafe kwanaki 10 a tashar sararin samaniya.
A wani ci gaban kuma, dangane da alƙawuran da shugaban ƙasa, Tinubu ya yi, ya bayyanawa cewa zai sake duba maganar sauya fasalin kuɗin ƙasa da babban bankin ƙasa ya yi a watannin baya
Gwamnatin Kano Ta Nada Laminu Rabiu Sabon Sakataren Hukumar Alhazai