Masu Kwacen Waya Sun Kashe Ma’aikaciyar Lafiya A Zariya

Wasu da ake zargin masu kwacen waya ne sun kashe ma’aikaciyar jinya a Asibitin Gambo Sawaba da ke Zariya a jihar Kaduna mai suna Hadiza Musa. Bayanai sun ce marigayiyar it ace mataimakiyar shugabar sashen haihuwa a asibitin. Mijinta, Hamza Ibrahim Idris, wanda ke aiki a Abuja, ya tabbatar da faruwar lamarin, inda ya ce an kashe matarsa […]

Read more

Gwamna Bala Mohammed Ya Kirƙiri Sabbin Masarautu 13 A Bauchi

Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya rattaba hannu kan dokar ƙirƙirar sabbin masarautu 13 wadda za ta ba da damar naɗin hakimai sama 111 a faɗin jihar. Sabbin masarautun da gwamnan ya ƙirƙira sun haɗa da: Burra, Duguri, Dambam, Bununu, Lere, Darazo, Jama’a, Lame, Toro, Ari, Warji, Giade da kuma masarautar Gamawa. Da yake jawabi […]

Read more

Fashewar Tankar Mai Ta Yi Ajalin Mutane 30 A Neja

Ana fargabar cewa aƙalla mutum 30 sun riga mu gidan gaskiya sakamakon fashewar wata tankar man fetur a ƙauyen Essa da ke hanyar Agaei zuwa Bida a ƙaramar hukumar Katcha ta Jihar Neja. Aminiya ta ruwaito cewa, akwai kuma kimanin mutum 40 da suka jikkata wadanda su ma suka rububin kwalfar man fetur bayan kifewar […]

Read more

Yadda Kwankwaso Ya Yi Murnar Zagayowar Ranar Haihuwarsa

Tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya sanar da shirinsa na ɗaga darajar Kwalejin Jinya ta Nafisatu da ke Kwankwaso zuwa cikakkiyar Jami’ar Kiwon Lafiya albarkacin bikin zagayowar ranar haihuwarsa. Kwankwaso ya bayyana hakan ne a a yayin wani taron aza harsashin ginin jami’ar a wannan Talatar, 21 ga watan Oktoban 2025, wanda ya […]

Read more

Joy Ogah Ta Zama Mataimakiyar Shugaban Nijeriya Ta Rana Daya.

Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya bai wa wata matashiyam mai suna Joy Ogah aron kujerarsa na kwana ɗaya. Wannan lamari ya faru ne a fadar shugaban ƙasa, yayin da Shettima ya karɓi bakuncin wani tawagar PLAN International karkashin jagorancin shugabar tawagar, Helen Mfonobong Idiong. A cikin jawabin sa, Shettima ya jaddada ƙudirin gwamnatin shugaban […]

Read more

FRSC Za Ta Fara Bayar Da Lasisin Tuƙi Nan Take

Hukumar Kula da Hanyoyi ta Najeriya FRSC ta sanar cewa ta inganta cibiyar buga takardunta don samar da matsakaicin lasisin tuƙi guda 15,000 a kowace rana wanda hakan zai bayar da damar karɓar lasisin tuƙi nan take. Wannan mataki na da nufin kawar da dukkan jinkirin da ake samu wajen karɓar lasisin tuƙin wajen ƙoƙarin […]

Read more