An Ceto Daliban Da Yan Bindiga Suka Sace A Kebbi

Hukumomin Najeriya sun sanar da kuɓutar da ɗaliban Sakandiren ƴan mata da ke garin Maga a jihar Kebbi su 24. Cikin wata sanarwa da kakakin shugaban shugaban ƙasar, Bayo Onanuga ya wallafa a shafinsa na X, ya ce Tinubu ya yi wa ɗaliban maraba da dawowa. Shugaba Tinibu ya kuma ya yaba wa ƙoƙorin jami’an […]

Read more

Atiku ya yi rijista da jam’iyyar haɗaka ta ADC

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya karɓi katin kasancewa ɗan jamʼiyyar ADC a mazaɓarsa ta Jada da ke jihar Adamawa. Hakan ya kawo ƙarshen tsawon lokacin da ya ɗauka bai bayyana sauyin sheƙar ba, bayan da ya bar PDP. Ya sanar da hakan ne a shafinsa na X, inda ya wallafa hotunan sa riƙe […]

Read more