Hotunan Yadda Fada Ya Barke A Hedikwatar Jam’iyyar PDP

An ba wa hamata iska a Hedikwatar Jam’iyyar PDP da ke Abuja a tsakanin bangarorin da ke hamayya da juna. Fadan ya barke ne bayan bangarorin sun halarci ofishin domin gudanar da tarukansu daban-daban a safiyar Talata. Idan ba a manta ba, bangaren Ministan Abuja, Nyesom Wike, wadanda uwar jam’iyyar ta dakatar a yayin babban […]

Read more

Gwamnonin Arewa Sun Yi Allah-Wadai Da Sace Dalibai Mata A Kebbi

Ƙungiyar Gwamnonin Arewa (NGF) ta bayyana matuƙar damuwa kan harin da aka kai Makarantar Sakandiren Mata da ke Maga a ƙaramar hukumar Danko/Wasagu ta Jihar Kebbi, wanda ya yi sanadin sace ɗalibai mata da dama tare da kashe jami’an makarantar. Shugaban ƙungiyar, kuma Gwamnan Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya bayyana lamarin a matsayin abin takaici […]

Read more

Majalisa ta buƙaci Tinubu ya ɗauki sabbin sojoji 100,000

Majalisar Dattawan Najeriya ta buƙaci Tinubu ya umarci rundunonin sojin ƙasar su ɗauki ƙairin jami’an aƙalla 100,000 domin ƙarfafa yaƙin da gwamnati ke yi da matalar tsaro a ƙasar. Matakin na zuwa ne bayan da ɗan majalisar dattawa daga jihar Kebbi, Yahaya Abdullahi ya gabatar da ƙudiri kan batun, inda ya alaƙanta hakan da sace […]

Read more

Mutane 7 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jigawa

Wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Jihar Jigawa ya yi sanadin mutuwar mutane bakwai ciki har da direban motar tare da jikkata wasu 11. Kakakin rundunar ’yan sandan jihar, SP Shiisu Lawan Adam, ya tabbatar da faruwar lamarin cikin wata sanarwa da ya aike wa manema labarai a Dutse. Ya ce hatsarin ya […]

Read more

An Kama Masu Kaiwa Yan Bindiga Man Fetur A Nijar

Wani samame da rundunar tsaron Nijar ta Garde Nationale ta gudanar ya bata damar kama wasu mutane shida da ake zargi da safarar man fetur ga kungiyoyi masu ɗauke da makamai. An kama mutane shida da ake zargi ne a wani ɓangare na ayyukan da rundunar ta ƙaddamar cikin ƴan kwanakin nan domin yaki da […]

Read more

ISWAP ta kashe kwamandan sojan Najeriya a Borno

Mayaƙan ƙungiyar ISWAP da ke kai hare-hare a jihar Borno sun kashe wani kwamandan sojin saman Najeriya, bayan samun damar katse bayanan wurin da sojojin suke a tsakanin Damboa da Biyu da jihar. Jaridar PR Nigeria ta rawaito cewa sojan shi ne kwamandan da ke jagorantar rundunar da ta kai wa sojojin haɗin gwiwa na […]

Read more

Hauhawar farashi ta ragu a watan Oktoba – NBS

Hukumar ƙididdiga ta Najeriya (NBS) ta ce Hauhawar farashin kayyayaki a ƙasar ta ragu zuwa kashi 16.05 cikin 100 a watan Oktoban 2025. Cikin rahoton wata wata da hukumar ke fitarwa, ta ce hauhawar farashin ta ragu ne da kashi 1.97 idan aka kwatanta da kashi 18.02 da aka samu a watan Satumba.

Read more