Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Alarammomi sun amince da tsarin haɗa ilimin boko da na addini a Jigawa

Gwamnati za ta mayar da yara 5,000 makaranta a Jigawa

Ba mu ƙarƙare batun sauya kayan NYSC ba – Ministan Matasa

Yan Sandan Kwara Sun Kashe Dan Bindiga 1 Tare Da Tarwatsa Maboyarsu.

Mujahid Wada GuringawaNovember 15, 20250

An kashe wani da ake zargin ɗan bindiga ne, yayin wani artabu da ’yan sanda da ’yan sa-kai suka yi da wasu mahara a Jihar Kwara. Lamarin ya faru ne a ƙauyen Adekanbi, kusa da garin Bode Saadu. Rahotanni sun nuna cewa ’yan bindigar sun yada zango a saman wani dutse da ke kallon ƙauyen. […]

Read more

Amfani Da Na’urori Zai Magance Matsalar Tsaro Kan Iyakokin Nijeriya – Muhammad Babandede, OFR,OCM

Mujahid Wada GuringawaNovember 13, 20250

Tsohon shugaban hukumar shige da fice ta Najeriya, Muhammad Babandede, OFR, OCM, ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta yi amfani da kimiyya da fasaha wajen magance matsalar tsaro akan iyakokin kasar. Muhammad Babandede ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da sashin Hausa na DW. Babandede ya bayyana cewa amfani da […]

Read more

Ana Zargin Wasu Batagari Da Halaka Matan Aure Tare Da Kunnawa Gidan Wuta.

Mujahid Wada GuringawaNovember 13, 20250

Al’ummar unguwar Tudun Yola dake karamar hukumar Gwale a jihar Kano, sun tashi da jimamin mutuwar wasu matan aure biyu, da aka zargin wasu batagari ne suka yi musu kisan gilla sannan suka kunna wuta a gidan. Rahotanni na cewa wadanda ake zargin sun shiga gidan fuskokinsu a rufe, inda suka dibi man fetur, a […]

Read more

Nijeriya Ta Doke Gabon A Wasan Neman Tikitin Kofin Duniya

Mujahid Wada GuringawaNovember 13, 20250

Tawagar ƙwallon ƙafar Nijeriya Super Eagles ta doke tawagar ƙasar Gabon a wasan neman tikitin shiga Gasar Kofin Duniya ta 2026 da suka fafata a yammacin wannan Alhamis. Wasan wanda aka soma da ƙarfe 5 na yamma a filin wasa na Prince Moulay Hassan da ke Rabat a Morocco, ya bai wa Super Eagles damar […]

Read more

Majalisar Wakilan Najeriya Ta Nemi A Dage Soma Amfani Da Kwamfuta A Jarrabawar WAEC

Mujahid Wada GuringawaNovember 13, 20250

Majalisar wakilan Najeriya ta yi kira ga gwamnatin ƙasar ta dakatar da shirin da hukumar shirya jarrabawar kammala sakadire ta WAEC ke yi na soma amfani da kwamfuta a jarrabawar shekarar 2026, inda ta yi gargaɗin za a iya samun dalibai da dama da za su yi rashin nasara. Hakan ya biyo wani kuduri da […]

Read more

Yan Sanda Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Satar Mota A Gidan Gwamnatin Kano

Mujahid Wada GuringawaNovember 12, 20250

Hukumomin tsaro a jihar Kano, sun samu nasarar kama wani mutum mai suna, Ya’u Inuwa dan Shekaru 50, bisa zarginsa da alaka da satar Mota a fadar gidan Gwamnatin Kano. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar a shafin sa na […]

Read more

Dambarwar Wike da soja: Ba Za Mu Bari A Cutar Da Wanda Yake Yin Aikin Da Ya Kamata Ba: Badaru 

Mujahid Wada GuringawaNovember 12, 20250

  Ministan Tsaro, Mohammed Badaru, ya tabbatar da cewa gwamnati tare da manyan hafsoshin rundunonin tsaro za su kare duk wani soja da yake kan aikin sa bisa doka. Badaru ya bayar da wannan tabbaci ne yayin da yake amsa tambayoyin ’yan jarida a taron manema labarai na ma’aikatar, wanda aka shirya don bikin tunawa […]

Read more

Dan Majalissar Wakilai Sagir Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

Mujahid Wada GuringawaNovember 12, 20250

  Ɗan Majalisar Wakilai daga Kano Municipal, Hon. Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi, ya fice daga jam’iyyar NNPP saboda rikicin shugabanci da ke ƙara ta’azzara a cikin jam’iyyar. Ya bayyana hakan cikin wata wasiƙa da ya aika wa shugabar jam’iyyar ta mazabarsa a Zaitawa ranar 11 ga Nuwamba, 2025, inda ya ce ya yanke wannan shawara […]

Read more

Barawo Ya Sace Motar Dake Cikin Ayarin Motocin Gidan Gwamnatin Kano

Mujahid Wada GuringawaNovember 12, 20250

Wani barawon mota ya kutsa cikin gidan gwamnatin jihar Kano, inda ya sace wata motar Toyota Hilux kuma ya fita da ita ba tare da samun cikas ba. Binciken DAILY NIGERIAN ya gano cewa barayin sun shiga gidan ne ta Kofa ta 4, inda suka suka shiga harabar gidan gwamnati, suka kuma fice da motar […]

Read more

Ana Zargin Yan Sandan Kano Da Harbin Matasa 5 Bayan Sun Jefe Su

Mujahid Wada GuringawaNovember 11, 20250

Mazauna unguwar Yalwa ƴan Haya da ke ƙaramar hukumar Dala a Kano, sun bayyana cewar har yanzu suna cikin firgici tun bayan da suka yi zargin wasu jami’an tsaro sun shiga unguwar su sun buɗe wuta kan mai uwa da wabi. Mazauna yankin sun ce al’amarin ya faru ne da yammacin ranar Lahadin da ta […]

Read more

Posts navigation

1 … 73 … 278
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama