• Home  
  • An Ƙaddamar Da Jiragen Yaƙi Mara Matuƙa Da Aka Kera A Najeriya 
- Babban Labari - Labarai

An Ƙaddamar Da Jiragen Yaƙi Mara Matuƙa Da Aka Kera A Najeriya 

Rundunar sojin Nijeriya ta yi bikin ƙaddamar jiragen yaƙi marasa matuƙa da aka ce an ƙera a kasar a karon farko kuma mafi girma a nahiyar Afirka baki ɗaya.

Rundunar sojin Nijeriya ta yi bikin ƙaddamar jiragen yaƙi marasa matuƙa da aka ce an ƙera a kasar a karon farko kuma mafi girma a nahiyar Afirka baki ɗaya.

Kafar yaɗa labarai ta TRT Africa ta ce an ƙera jiragen ne tare da haɗin gwiwar kamfanin Briech USA na Amurka da ke da ofis a Abuja.

A yayin bikin kaddamar da jirgin da aka yi a hedikwatar ta Briech UAS da ke Abuja a ranar Laraba, Babban Hafsan Hafsoshin Tsaro Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana shirin a matsayin wani muhimmin mataki a tafiyar Najieriya wajen dogaro da kai a fasahar tsaro da inganta tsaro.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai