Tag: tsaro

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Kano Zata Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Don Tabbatar Da Zaman Lafiya

Gwamnatin jihar Kano zata gudanar da karatunn alkur’ani mai girma da addu’o’I na musamman domin tabbatar da  zaman lafiya a fadin jihar. Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, wanda ya samu wakilcin kwamishinan addinai, Sheik Ahmad Tijjani Auwal , ne ya bayyana hakan yayin kammala musabakar alkur’ani mai girma tsakanin hukumomin tsaro, wanda rundunar […]

Babban Labari Labarai

Ministan Tsaron Nijeriya Ya Yi Murabus

Ministan tsaro na Najeriya, Alhaji Mohammed Badaru Abubakar, ya ajiye aikinsa daga yau Litinin, 1 ga Disamba, 2025, bisa dalilan lafiya. Wata sanarwa daga fadar shugaban ƙasa ta fitar ta ce Badaru ya sanar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu murabus ɗinsa a cikin wasiƙar da ya aika masa, inda ya ce ya yi hakan ne […]

Babban Labari Labarai

Tinubu Ya Aiyana Dokar Ta Baci Kan Tsaro A Nijeriya

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci kan matsalar tsaro a faɗin ƙasar, yana mai bayar da umarnin ɗaukar ƙarin jami’an ‘yansanda da na soja. Shugaban wanda ya bayar da umarnin yayin wani jawabi a fadarsa, ya bai wa rundunar ‘yansandan ƙasar umarnin ɗaukar ƙarin jami’ai 20,000. Ya ce adadin sababbin jami’an da za […]

Babban Labari Labarai

Amfani Da Na’urori Zai Magance Matsalar Tsaro Kan Iyakokin Nijeriya – Muhammad Babandede, OFR,OCM

Tsohon shugaban hukumar shige da fice ta Najeriya, Muhammad Babandede, OFR, OCM, ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta yi amfani da kimiyya da fasaha wajen magance matsalar tsaro akan iyakokin kasar. Muhammad Babandede ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da sashin Hausa na DW. Babandede ya bayyana cewa amfani da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai