• Home  
  • An Kama Mota Cike Da Yaran Sata A Abuja
- Babban Labari - Labarai

An Kama Mota Cike Da Yaran Sata A Abuja

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen Abuja ta kama  wata mota makare da ƙananan yara har 59 da ake zargin an sato su daga Arewacin Najeriya. 

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen Abuja ta kama  wata mota makare da ƙananan yara har 59 da ake zargin an sato su daga Arewacin Najeriya.

’Yan sandan sun bayyana cewa yaran basu wuce ‘yan shekara huɗu zuwa 12 ba a cikin wani yanayi na dauda.

kawo lokacin hada wannan rahoto babu wani cikakken bayani dangane da halin da yaran ke ciki da kuma ainihin wuraren da aka debo su.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000