Yau Ake Bikin Ranar Birane Ta Duniya
Majalisar ɗinkin Duniya ta ware ranar 31 ga watan Oktoban ko wace shekara a matsayin ranar birane ta duniya.
Majalisar ɗinkin Duniya ta ware ranar 31 ga watan Oktoban ko wace shekara a matsayin ranar birane ta duniya.
Alhaji Babandede wanda gogaggen ma’aikaci ne ya samu muƙamin ex-officio a IBAN domin kawo cigaba a harkokin kafafen yaɗa labarai a Najeriya.
Sojojin ƙasar Isra’ila sun ce sun kai wasu hare-hare ta sama gabashin Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Gwamnatin Najeriya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ta ce za ta ɗauki mataki a kan jihohin da suka ƙi gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi da ake sa ran zai tabbatar da cin gashin kai na ƙananan hukumomin kamar yadda kotun ƙolin ta zartar a kwanakin baya.
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta ce babu fashi dangane da gudanar zaɓen ƙananan hukumomin jihar da ke tafe ranar Asabar mai zuwa.
Malamin addini kuma babban ɗan Adawa ga shugaba Racep Tayyib Erdagon a ƙasar Turkiyya Fethullah Gulan ya rasu yana da shekaru 83 bayan rashin lafiya a kasar Amurka
Gidauniyar da ke tallafawa marayu, zawarawa da masu ƙaramin ƙarfi ta SURE4U ta biyawa yara 27 Kuɗin makaranta sama da Nair Miliyan ɗaya da rabi na shekara guda a Cibiyar Nazarin Harshen Larabci Da Darussan Addinin Musulunci (CAIS) da ke a Abuja.
KILAF ta karɓi baƙuncin Hukumar Ƙirƙirar Da Fasaha Ta Najeriya (National Gallery of Arts) domin ƙara ƙarfafa alaƙar da take tsakani.
A karon farko, malaman Jami’ar Ilimi ta Tarayya dake kano sun kaddadamar da sabuwar kungiyar ASUU.
Bola Ahmed Tinubu ya wuce birnin Paris na ƙasar Faransa daga birnin Landan na Birtaniya a yau Juma’a.