Mujahid Wada Guringawa

Galadiman Kano Abbas Sunusi Ya Rasu

  Rahotanni na cewa Allah Ya yi wa Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sunusi ya rasuwa bayan fama da jinya. Wata sanarwa da ta fito daga cikin iyalansa ta tabbatar da rasuwar, inda ta ce nan gaba za a bayyana lokacin da za a yi masa jana’iza  Kofar Kudu da ke Gidan Rufma . Galadiman Kano […]

Read more

Tinubu Ya Cire Mele Kyari Daga Shugabancin NNPCL

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya sauke Mele Kyari daga shugabancin kamfanin mai na ƙasar NNPCL a wani mataki na yin gagarumin garambawul ga kamfanin. Wata sanarwa da Bayo Onanuna, mai magana da yawun Shugaba Tinubu ya fitar ranar Laraba ta ce an naɗa Bashir Bayo Ojulari a matsayin sabon shugaban NNPC. Tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari […]

Read more

An Ga Jinjirin Watan Shawwal A Saudiyya.

Hukumomi a ƙasar Saudiyya sun sanar da ganin jinjirin watan Shawwal, wanda ke alamnat kawo ƙarshen azumin watan Ramadan. Shafin Inside the Haramain ne ya ruwaito hakan, inda ya ce kwamitin duba watan ne ya cimma matsaya bayan ɗaukar awanni ana neman wata. Wannan ke nufin gobe Lahadi ne 1 ga watan Shawwal, wato ranar […]

Read more

Gwamnatin Edo Ta Yi Allah-wadai Da Kisan ‘Yan Arewa

Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, ya yi Allah-wadai da kashe wasu matafiya ‘yan Arewacin Najeriya da aka yi a garin Uromi da ke ƙaramar hukumar arewa maso gabashin Esan a ranar Alhamis da ta gabata, wato 27 ga Maris, inda ya bayyana kisan a matsayin na dabbanci. Ana ta dai yaɗa wasu faya-fayan bidiyo, […]

Read more