Kisan Gillar Uromi : Gwamnatin Kano Ta Yaba Wa Shugaba Tinubu Da Gwamnan Edo
Daga: Hassan Abdu Mai Bulawus Gwamnatin Jihar Kano ta gode wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Gwamnan Jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, saboda gaggawar ɗaukar matakin da suka yi bayan kisan gillar mutane 16 ’yan asalin Kano a Udene, da ke ƙaramar hukumar Uromi ta Jihar Edo. Gwamna Abba Kabir Yusuf, a cikin wata […]