An Kama Malamin Makaranta Da Zargi Yanke Kan Almajirinsa A Jigawa
Rundunar yan sandan jihar Jigawa, ta kama wani malamin makaranta da zargin da halaka Almajirinsa mai suna Bashir Ahmed, ta hanyar dukansa da Bulala saboda rashin zuwa makaranta ba tare da sanin malamin ba. kakakin rundunar yan sandan jihar Jigawa SP Lawan Shiisu Adamu, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da aikewa da […]