Mujahid Wada Guringawa

Yar Shekaru 14 Ta Nutse A Kogi A Kokarin Diban Ruwa

  Daga: Safiyanu Haruna Kutama Wata yarinya ‘yar shekara 14 mai suna, Elizabeth Peter, daga unguwar Korokpa, a karamar hukumar Paikoro a jihar Neja ta nutse a kogin Chanchaga , a lokacin da ta ke kokarin diban ruwa. Lamarin ya faru ne a ranar Asabar, inda Elizabeth ta je kogin tare da ’yan uwanta domin […]

Read more

NNPCL Ya Dakatar Da Yarjejeniyar Siyar Da Mai Da Naira

  Daga: Abdullahi Auwal Zubairu   Kamfanin Mai na Najeriya (NNPCL)  ya dakatar da yarjejeniyar musayar mai da naira tare da masu sarrafa mai na cikin gida, ciki har da matatar man Dangote da sauran masu aikin mai masu zaman kansu. Wannan shawarar, wacce ta fara aiki nan take, ta haifar da tattaunawa game da […]

Read more

Atiku Ya Bayyana Matsayarsa Kan Cigaba Da Zama A PDP

Daga : Shareep Khaleepha Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya musanta rahotannin da ke cewa ya bar jam’iyyar PDP. Dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023 ya sake jaddada goyon bayansa ga hadakar jam’iyyun siyasa don kayar da jam’iyyar APC a 2027. Daily Trust ta rawaito cewa, a baya-bayan nan, rahotanni daban-daban […]

Read more

An chanja wa Nnamdi Kanu Alkali

Babban alƙalin kotun ɗaukaka ƙara ta Najeriya, John Tsoha ya canja alƙalin da ke shari’ar jagoran ƙungiyar IPOB da ke fafutikar kafa ƙasar Biafra, Nnamdi Kanu, kamar yadda shafin intanet na tashar Channels ya ruwaito. Lauyan Kanu, Aloy Ejimakor ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar a yau Asabar. A baya dai mai shari’a […]

Read more

An kama yan Bindiga 4 dauke muggan makamai A Kano

    Rundunar yan sandan jihar Kano, ta samu nasarar kama wasu mutane hudu da ake kyuatata zaton yan bindiga ne, dauke da makamai da kuma kudi , a kan titin By pass dake unguwar Hotoro karamar hukumar Nasarawa ta jihar. Kakakin rundunar yan sandan jihar SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne tabbatar da hakan da […]

Read more