Kotu ta yanke wa wanda ya bai wa ɗan Adai-daita sahu guba a Kunu, ya sace masa Babur, hukuncin ɗauri da biyan tara a Kano
Kotun Majistiri mai lamba 44 da ke Normansland a Kano, ƙarƙashin jagorancin mai shariʼa, Alhaji Isa Alhaji, ta yanke wa Abdullahi Isah hukunci kan bai wa wani ɗan adaidaita sahu guba a kunun aya, sannan ya sace masa babur ɗin sa. Tunda fari rundunar ’yan sanda ce ta gurfanar da wanda aka yanke wa hukuncin […]