Mujahid Wada Guringawa

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Hukumar yaƙi da hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA, reshen jihar Kano, ta ƙone haramtattun ƙwayoyi fiye da kilo dubu goma sha biyu.Kwamandan hukumar na jihar Kano, Dahiru Lawan Yahya, ne ya bayyana hakan yayin ƙaddamar ƙone miyagun ƙwayoyin, a yankin hawan Kalebawa dake ƙaramar hukumar Dawakin-Tofa Kano. Kwamandan NDLEA na Kano, […]

Read more

KACRAN ya ti watsi da ƙirƙiro ƴansandan jihohi a Najeriya

Ƙungiyar Fulani makiyaya ta Kullen Allah ta yi kira ga hukumomin Najeriya su dakatar da batun ƙirƙiro ƴansandan jihohi a faɗin ƙasar. Yayin tattaunawarsa da BBC, Shugaban ƙungiyar na ƙasa, Mohammed Khalil Bello ya ce shirin ba shi da wata fa’ida illa haifar da taɓarɓarewar tsaro a faɗin ƙasar. Ƙungiyar makiyayan ta bayyana fargabar cewa […]

Read more

NDLEA Ta Kama Miyagun Ƙwayoyi Tan 3.9 Da Kama Mutum 599

Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) reshen Jihar Sakkwato, ta kama tan 3.9 na miyagun ƙwayoyi tare da cafke mutum 599 cikin shekarar da ta gabata. Kwamandan hukumar a jihar, Mustapha M. Gidado ne, ya bayyana hakan yayin taron manema labarai da aka shirya domin bikin Ranar Yaƙi da Shan Miyagun […]

Read more

Gwamnatin Tinubu Na Yunƙurin Hana Ni Yin Takara — Peter Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa na Jam’iyyar NDC, Peter Obi ya zargi Gwamnatin Tarayya da ƙulla maƙarƙashiyar hana shi yin takara a zaɓen shekarar 2027. Yayin da yake jawabi a wani shirin horas da shugabanci da Ƙungiyar ‘NextGen Mentorship and Leadership Initiative‘ ta shirya a Jami’ar Madonna da ke Okija a Jihar Anambra ranar Juma’a, Obi ya […]

Read more