NOA ta samu lambar yabo kan wayar da kan jama’a da nuna kishin kasa.
Hukumar wayar da kan jama’a ta Najeriya, NOA, ta samu lambar yabo ta ƙwarewa a fannin wayar da kan jama’a da kuma karfafa kishin ƙasa. Ƙungiyar ’Yan Jarida Mata ta Najeriya, NAWOJ, ce ta karrama hukumar a yayin taron Women in Security Summit 2026. An bayar da wannan lambar yabo ga NOA ne bisa […]