Tinubu ya tsawaita wa’adin shugaban hukumar kwastam na tsawon watanni shida
Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya amince da ƙarin wa’adin watanni shida ga Shugaban Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS), Adewale Adeniyi. Sanarwar da mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin yaɗa labarai, Bayo Onanuga, ya fitar a ranar Juma’a ta ce wa’adin Adeniyi na yanzu zai ƙare ne a ranar 1 ga watan Agustan 2026. Sai […]