Mujahid Wada Guringawa

Dole ne fasinjoji su kashe waya bayan shiga jirgi – NCAA

Sakamakon wasu abubuwa marasa daɗi da suka auku a filayen tashi da saukar jiragen sama na baya-bayan nan, hukumar kula da sufurin jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta bayar da umarnin cewa dukkan fasinjojin su kashe wayarsu a lokacin da suka shiga jirgin sama. A wani taron manema labarai a Abuja ranar Talata, Darakta Janar […]

Read more

Yan Kurkura Sun Gudanar Da Zanga-zanga A Kano

Wata Tawagar masu motar Kurkura sun gudanar da zanga-zanga a bakin ofishin Karota dake Kofar Nassarawa a yau Talata. Yan ƙurƙurar sun tare hanyar dake zuwa titin Obasanjo karkashin Gadar sama ta kofar Nassarawa inda suke ta neman gwamnati ta kawo musu dauki kan gashin kumar da suka ce hukumar Karota na yi musu. Nasiru […]

Read more

Yan Bindiga Sun Yi Hatsari Bayan Karbar Kudin Fansa

Wasu masu garkuwa da mutane sun yi hatsarin mota a hanyarsu ta zuwa rabon kudin fansar mutanen da suka sace a Jihar Nasarawa. Jami’an tsaro sun kwato bindigogi uku da tsabar kudi Naira miliyan 6.9 daga motar ’yan bingidar bayan hatsarin motar a yankin Garaku, daura da wani shingen bincike na Jami’an Kula da Lafiyar […]

Read more