CP Ibrahim Bakori Ya Roki Gwamnatin Kano Ta Cika Alkawarin Da Ta Yiwa Tubabbun Yan Daba.
Kwamishinan yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya yi kira ga gwamnatin jihar, ta cika alkwarin data daukarwa matasan da suka ajiye makamansu daga harkar Daba da sauran miyagun laifuka. CP Ibrahim Bakori, ya bayyana hakan ne, a wajen taron da tantance wadanda suka samu kansu cikin hali mara kyau, mai taken […]