Mujahid Wada Guringawa

Masu ruwa da tsaki na APC a jihar Akwa Ibom sun yi watsi da tsarin tsayar da ɗan takara ta maslaha

Masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a yankin Ikot Ekpene na jihar Akwa Ibom sun yi watsi da shirin baiwa ɗan takara tikitin kai tsaye domin kujerar majalisar dokokin jihar mai wakiltar Ikot Ekpene/Obot Akara, gabanin zaɓen fidda gwani na jam’iyyar, inda suka bayyana hakan a matsayin saɓawa ka’idojin dimokuraɗiyya. An bayyana matsayar ne […]

Read more

An yi garkuwa da ɗalibai a hanyar zuwa jarrabawar JAMB

Akalla dalibai 10 ne fargabar ’yan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai a hanyarsu da zuwa zama Jarabawar shiga manyan makarantu, JAMB. Ɗaliban suna cikin fasinjoji 18 da aka sace a kan hanyar Makurdi zuwa Otukpo, a yammacin Laraba, a Jihar Binuwai. Wata majiya ta bayyan cewa ’yan bindigar sun tare motar ne da misalin […]

Read more

Ƴan daba sun addabi jihar Diffa a jamhuriyar Nijar

A jihar Diffa a jamhuriyar Nijar, al’ummomi na kokawa kan yawaitar ayyukan faɗan daba da ƙwacen waya ta hanyar amfani da miyagun makamai. Hukumomi sun ɗora laifukan a kan mutanen da suka bayyana da baƙi duk da dai wasu ƴan ƙasar su ma na da hannu a cikin miyagun lafiukan. Wannan dai na zuwa ne […]

Read more