Mujahid Wada Guringawa

Buhari ya bar Najeriya cikin kyakkawan yanayi — Hadi Sirika

Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Sanata Hadi Sirika, ya ce tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya bar Najeriya cikin kyakkyawan yanayi la’akari da cewa gwamnatinsa ta samu nasarori a fannoni da dama. Da yake magana a wata hira da gidan talabijin na ARISE, Sirika ya ce gwamnatin Buhari ta inganta tattalin arziki, ta rage matsalolin […]

Read more

Shekara ɗaya bayan rasuwar Buhari: Me ƴan Najeriya ke cewa?

Shekara ɗaya bayan rasuwar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, abokan tafiyarsa a lokacin da yake raye sun shirya wani gagarumin taron tunawa da shi a Abuja babban birnin ƙasar. Buhari na daga cikin ƴan siyasa ƙalilan waɗanda suke da tarin mabiya da masoya a lokacin rayuwarsa, lamarin da ya sanya ya riƙa samun ɗimbin ƙuri’u […]

Read more

Mojtaba Khamenei ya sha alwashin ɗaukar fansar kisan mahaifinsa

Sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, ya sha alwashin ɗaukar fansar kisan mahaifinsa Ali Khamenei, wanda ya mutu a hare-haren Isra’ila da Amurka a ranar farko ta yaƙin. A wani saƙo da aka wallafa da sunansa domin gode wa waɗanda suka halarci jana’izar mahaifinsa, Mojtaba Khamenei ya ce za su ɗauki fansar jininsa da kuma […]

Read more

EFCC ta gurfanar da Bello Bodejo kan zargin badaƙalar kuɗi

Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa ta’annuti a Najeriya (EFCC), ta gurfanar da shugaban ƙungiyar Fulani ta Miyetti Allah Kautal Hore na ƙasa, Bello Bodejo bisa zargin hada-hadar kuɗi da ta wuce ƙima har dala miliyan 2.63. An gurfanar da shi ne a babbar kotun tarayyar Najeriya da ke Abuja ƙarƙashin mai […]

Read more

Sojojin Najeriya sun ce mayaƙan ISWAP shida sun miƙa wuya

Sojojin Najeriya sun ce aƙalla mutum shida da ake zargin mayaƙan Boko Haram tsagin ISWAP ne sun miƙa tare da iyalansu a jihar Borno da ke arewa maso gabashin ƙasar. Mai magana da yawun rundunar Operation Hadin Kai Captain Mohammed Goni ne ya sanar da haka, inda ya ƙara da cewa binciken farko-farko ya nuna […]

Read more

Ban taɓa haɗuwa da Adeyemi ba — Gbajabiamila

Shugaban ma’aikatan fadar shugaban Najeriya, Femi Gbajabiamila, ya musanta cewa ya taɓa haɗuwa ko yin wata mu’amala da Adeniyi Adeyemi, wanda ya bayyana kansa a matsayin Darakta Janar na hukumar PFIPC. Adeyemi wanda gwamnatin tarayyar ƙasar ta ce ya naɗa kansa a matsayin shugaban majalisar bai wa shugaban shawara kan tattalin arziki da zuba jari […]

Read more