Dole ne a hana ma’aikatan gwamnati gina gidaje masu tsada ~ EFCC
Sabon Shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya bayyana cewa ba za a samu sauƙi ko magance yawan satar kuɗaɗen gwamnati a Najeriya ba, har sai an hana
Sabon Shugaban Hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya bayyana cewa ba za a samu sauƙi ko magance yawan satar kuɗaɗen gwamnati a Najeriya ba, har sai an hana
Kungiyar matan ’yan sanda ta Najeriya reshen jihar Kaduna ta gudanar da shirin bayan da tallafin kayan masarufi ga iyalan ’yan sandan da suka rasu yayin da suke tsaka da yaki da hare-haren ’yan ta’adda da kuma rikice-rikicen kabilanci a jihar.
Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta kaddamar da sake dawo da shirin fitar da dalibai kasashen ketare don karo ilimi
Asusun Tallafawa wa Ƙananan Yara na Majalisar Ɗinkin Duniya, UNICEF, ta ce da wahala Najeriya ta iya kawo ƙarshen matsalar bayan gida a sarari nan da shekarar 2025.
Majiyarmu ta rawaito mana cewa wannan annoba ta kuma yaɗu zuwa Arewaci da Kudancin ƙananan hukumomin Abeokuta da ke babban birnin.
Gwamnatin Kano ta raba kayan koyo da koyarwa ga makarantun firamare da sakandire dake fadin jihar nan. Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce samar da kayayyakin zai taimaka kwarai ga makarantun jihar nan domin farfaɗo da su. Kasancewar Inganta ilimi ne abin da Gwamnatinsa ta sa a gaba.
Shugabannin Ƙungiyar Kano Leads – Da Ruwana – sun kawo ziya gidan rediyon nan da talabijin na Muhasa a yau Litinin, inda suka zo da buƙatun haɗa gwiwa a gudu tare a tsira tare.
Wata likita ta koka kan karancin zuwa duba lafiyar idanu a Najeriya
An horas da lauyoyi kan shari’ar kasuwanci a Kano