Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

Kungiyar ECOWAS za ta yi taron gaggawa kan juyin mulki a kasar Nijar

Muhammad Auwal SuleimanJuly 29, 20230

A gobe Lahadi shugabannin Yammacin Afrika za su gudanar da wani taron gaggawa don tattaunawa kan juyin mulki da aka yi a Jamhuriyar Nijar a ranar Laraba.

Read more

Kasar Rasha ta yi alkawarin karasa kera wa Najeriya jiragen yaki 12

Muhammad Auwal SuleimanJuly 28, 20230

Rasha na son kammala samar da jiragen yaƙi masu saukar ungulu na Mi-35 guda goma sha biyu ga Najeriya, kamar yadda wani jami’i ya shaida wa kamfanin dillancin labaran ƙasar, Rian,

Read more

Likitoci masu neman kwarewa a Najeriya sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani

Muhammad Auwal SuleimanJuly 26, 20230

Likitocin asibitocin gwamnatin tarayyar ƙasar nan sun fara yajin aikin sai baba ta gani bisa zargin gwamnati da gazawa wajan magance matsalolinsu.

Read more

Mun damu sosai da karuwar matasa masu shaye-shaye a Kano ~ Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero

Muhammad Auwal SuleimanJuly 26, 20230

Mai martaba sarkin kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya ce masarautar kano ta damu da yawan samun karuwar matasa da yan mata masu shan miyagun kwayoyi da ake samu a jihar Kano.

Read more

Shugaban majalisar dokokin jihar Kano ya kaddamar da wasu kwamitoci 38

Muhammad Auwal SuleimanJuly 26, 20230

A ranar Talata ne shugaban majalisar dokokin jihar Kano, Alhaji Ismail Falgore, ya kaddamar da kwamitoci 38 domin gudanar da ayyukan sanya idanu ga aiyukan ɓangaren zartarwa a jihar.

Read more

Kwamishinan ƴan sandan Kano ya gayyaci wasu da ke tunzura A.A. Rufa’i

Muhammad Auwal SuleimanJuly 26, 20230

Kwamishinan ƴan sandan jahar Kano CP Muhammad Usaini Gumel ya bayar da umarnin gudanar da bincike kan masu amfani da rashin lafiyar A.A. Rufa’i wajen tunzura da yaɗa shi a safukan sada zumunta.

Read more

Mutane 15 sun mutu bayan barkewar gobarar daji a kasar Aljeriya

Muhammad Auwal SuleimanJuly 25, 20230

Mutanen sun mutu ne a lardunan Bejala da Bouria da ke kan tsaunuka, inda masu kashe gobara sama da 7,000 ke can suna ƙoƙarin shawo kan wutar.

Read more

Ma’aikatar Kasuwanci ta Jamhuriyar Nijar ta haramta fitar da gero da shinkafa daga kasar

Muhammad Auwal SuleimanJuly 25, 20230

A sanarwar, ministan kasuwancin na kasar Alkache Alhada ya bukaci jami’an ma’aikatarsa da na hukumar hana fasa-kwauri da jami’an tsaro da su kama sannan su hukunta duk wanda suka kama da laifin fitar da wadannan kayayyaki.

Read more

Kano: Kotu ta yi watsi da karar da jam’iyyar APC ta shigar kan nasarar Sanata Rufa’i Sani

Muhammad Auwal SuleimanJuly 25, 20230

Kano: Kotu ta yi watsi da karar da jam’iyyar APC ta shigar kan nasarar Sanata Rufa’i Sani

Read more

‘Ƴan sanda sun kama wasu da ake zargin suna yunƙurin kai hari gidan Atiku Abubakar

Muhammad Auwal SuleimanJuly 25, 20230

‘Ƴan sanda sun kama wasu mutane guda huɗu da ake zargin suna yunƙurin kai hari ga gidan tsohon mataimakin shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar a birnin Yola.

Read more

Posts navigation

1 … 219 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama