Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

Shugaban jam’iyyar APC ya bukaci ‘yan majalisar Tarayya su bai wa shugaba Tinubu hadin kai

Muhammad Auwal SuleimanJuly 2, 20230

Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Adamu, ya buƙaci shugabannin majalisar tarayya da su kawo tsare-tsare waɗanda za su taimaki Shugaba Tinubu ya cika alƙawuran da ya ɗaukarwa ƴan ƙasar nan

Read more

Sarkin Musulmi ya bayyana sabon kiyasin kudin zakka, sadaki da diyyar rai

Muhammad Auwal SuleimanJuly 2, 20230

A dai dai lokacin da ake tsaka da gudanar da bukukuwan babbar Sallah Mai alfarma Sarkin Musulmi ya fitar da sanarwar nisabin Zakkah, da Sadaki da Diyyar rai.

Read more

Shugaba Tinubu ya karbi bakuncin shugaban kasar Guinea-Bissau kuma shugaban ECOWAS

Muhammad Auwal SuleimanJuly 2, 20230

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya ce babban burinsa shi ne ya sake mayar da kasar nan jagora a kan sauran kasashen Afirka.

Read more

Hukumar Raya Birnin Tarayya Abuja Na Shirin Rushe Gine-ginen da Aka Yi a Kan Magudanan Ruwa

Muhammad Auwal SuleimanJuly 2, 20230

Babban Sakataren Hukumar Raya Babban Birnin Tarayya Abuja, Malam Shehu Ahmed, ya ce hukumar za ta rusa dukkan gine-ginen da ke kan hanyoyin magudanan ruwa a fadin garin na Abuja.

Read more

ZIYARAR SARKIN KANO FADAR GWAMNATIN KANO A LOKACIN HAWAN NASARAWA

Muhammad Auwal SuleimanJuly 2, 20230

ziyarar sarkin kano fadar gwamnatin kano a lokacin hawan nasarawa

Read more

Karin kudin wutar lantarki na iya durkusar da kanana da matsakaita kanfanoni

Muhammad Auwal SuleimanJuly 1, 20230

Hasashe na nuni da cewa Kamfanoni masu yawa musamman ma matsakaita da kanana za su rufe su bar kasar nan zuwa wata kasa

Read more

Majalisar Dinkin Duniya ta ja hankalin gwamnatin Birtaniya kan mai da masu neman mafaka ƙasar Rwanda.

Muhammad Auwal SuleimanJune 30, 20230

Hukumar Kare Hakƙin bil adama ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi kira ga gwamnatin Birtaniya ta sake tunani kan shirinta na kai masu neman mafaka zuwa ƙasar Rwanda.

Read more

Yarima mai jiran gadon sarautar Saudiyya ya yi wani zama da jami’an gwamnatocin ƙasashen duniya

Muhammad Auwal SuleimanJune 30, 20230

Yarima mai jiran gadon sarautar Saudiyya Muhammad Bin Salman ya jagoranci taro da manyan jami’an gwamnatocin ƙasashen duniya da ke halatar aikin hajji.

Read more

Gwamnan Neja ya bayyana damuwarsa game da wurin da aka ajiye alhazan jiharsa

Muhammad Auwal SuleimanJune 30, 20230

Gwamnan jihar Neja Alh. Umar Muhammed Bago, da ke cikin Alhazan Najeriya a aikin Hajjin bana ya ce bai gamsu da inda aka sauke Alhazan jiharsa ba a zaman Mina don haka za su kalubalanci Hukumar Alhazai ta Najeriya.

Read more

Hukumar kare bayanan sirri ta yi watsi da umarnin CBN kan amfani da bayanan soshiyal midiya

Muhammad Auwal SuleimanJune 30, 20230

Hukumar kare bayanan sirrin masu amfani da intanet ta ƙasa (NDPC), ta ce umarnin da Babban Bankin Ƙasa (CBN) ya bai wa bankuna na neman bayanan soshiyal midiya na abokan hulɗarsu ya saɓa doka.

Read more

Posts navigation

1 … 230 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama