Shugaban jam’iyyar APC ya bukaci ‘yan majalisar Tarayya su bai wa shugaba Tinubu hadin kai
Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Adamu, ya buƙaci shugabannin majalisar tarayya da su kawo tsare-tsare waɗanda za su taimaki Shugaba Tinubu ya cika alƙawuran da ya ɗaukarwa ƴan ƙasar nan