An Rantsar da sabon shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu da mataimakinsa a Abuja
A yau, 29 ga watan Mayun shekarar nan, an gudanar da rantsuwar Shugaba Ƙasa Ahmad Bola Tinubu da Mataimakinsa Kashim Shattima a wurin taro na Eagle Square da ke Abuja.
A yau, 29 ga watan Mayun shekarar nan, an gudanar da rantsuwar Shugaba Ƙasa Ahmad Bola Tinubu da Mataimakinsa Kashim Shattima a wurin taro na Eagle Square da ke Abuja.
Gwamnan kano mai jiran gado abba kabir yusuf ya gayyaci muhammadu sanusi ii bikin rantsar da shi a kano. za a yi bikin ne ranar 29 ga mayu a filin wasa na sani abacha a kano. “Zawa wajen bikin ba wai zai kayatar ba ne kawai amma zai kasance muhimmin cigaba da goyon baya gare […]
Rundunar ‘yan sandan najeriya reshen jihar nasarawa ta sanar da nasarar kama wasu mutane 26 da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da ke addabar mazauna jihar.
Sanarwar da ofishin gwamnan mai jiran gado ya fitar a jiya juma’a ta ce abba kabir yusuf ya gabatar da kansa ga ofishin hukumar ɗa’ar ma’aikata da ke Kano tare da miƙa fom da ya cike na ƙadarorinsa.
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya bukaci ‘yan siyasa su gina jama’a maimakon sace dukiyoyinsu.
Ministan Ilimi Mallam Adamu Adamu, ya bayyana cewa bai san komai ba a ɓangaren harkokin ilimi a lokacin da shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya naɗa shi ministan ilimi a shekarar 2015.
Rundunar tsaro Ta farin kaya wato DSS ta ce tana sane da shirye-shiryen da wasu bata gari ke yi na kawo tarnaki yayin bikin rantar da shugaban kasa da gwamnoni a ranar 29 ga watan Mayu a fadin kasar .
Gwamnatin Tarayya Ta ce yanzu ‘yan ƙasar nan za su iya karɓar katin shaidar zama ɗan ƙasa ba tare da wani ƙari kan abin da suke biya ba idan za su karɓi katin cirar kuɗi.
Shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) kuma gwamnan jihar Sokoto Aminu Tambuwal ne ya bayyana haka a lokacin da yake yi wa takwarorinsa bayani a ganawar da suka yi jiya Talata a Abuja.
Gwamnatin jihar kano ta miƙa muhimman bayanan gwamnatin ga kwamitin karɓar mulki na jam’iyyar NNPP dake karkashin jagorancin Shugaban kwamitin Dr. Abdullahi Baffa Bichi.