Wani ɗan ƙasar Afirka ta gudu ya yi alƙawarin taimaka wa Rasha da makamai
Jagoran jam’iyyar Economic Freedom Fighters wato EFF, ta Afirka ta Kudu wadda ita ce ta uku a girma a kasar, Julius Malema ya ce, zai taimaka wa Rasha da makamai saboda kasar tana yaki ne da tsarin mulkin mallaka na danniya.