Sojin Najeriya Sun Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda 70
Dakarun sojin Najeriya sun kashe mutane sama da 70 da ake zargin ‘yan ta’adda ne a wani farmaki da suka kai a yankin Arewa maso Gabashin kasar.
Dakarun sojin Najeriya sun kashe mutane sama da 70 da ake zargin ‘yan ta’adda ne a wani farmaki da suka kai a yankin Arewa maso Gabashin kasar.
Ana sa ran shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai je birnin landan a yau Laraba, 3 ga watan Mayu, a matsayin amsa gayyatar da masarautar ta Ingila ta yi wa shuwagabannin duniya.
Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin cewa mutane sama da dubu dari takwas ka iya tserewa daga Sudan sakamon kazamin fadan da ake yi tsakanin bangarorin soji biyu da ke gaba da juna.
A wani mataki na kara yaukaka fahimtar juna tsakaninta da fararen hula, Rundunar Sojin Najeriya ta gudanar da wasu aikace aikace a wata makarantar Sakandare
Zababben Gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya ce gwamnatinsa za ta himmatu wajen gyara ma’aikatun gwamnati a wani yunkuri na karfafa tsarin samar da ayyuka masu inganci.
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Nijeriya, NAFDAC, ta ce, ranar Talatar nan za ta soma gwaji kan ingancin taliyar Indomie a fadin kasar.
A yayin da ake shirin fara kwaso rukunin na biyu na ɗaliban ƙasar nan da ke Sudan, rahotanni na cewa rukunin farko da aka kwaso bas u samu damar shiga ƙasar Masar ba, bayan da hukumomin kasar
Shugaban ƙungiyar iyayen ɗaliban da suka rage a hannun ‘yan fashin daji, Salim Ka’oje ne ya tabbatar da haka, inda ya ce ‘yan matan huɗu sun kuɓuta ne sanadin wani ƙoƙari da mahaifan ɗaliban da kuma masu tallafa musu suka yi.
Jami’an rundunar yan sanda a jihar Kano sun kama bindigogin AK-47 guda hudu daga wajen wasu miyagu a hanyar Kano zuwa Bauchi.
Rundunar sojin Najeriya ta aike da dakarunta 197 Gambia domin gudanar da aikin wanzar da zaman lafiya, daga cikinsu akwai manyan ofisoshi 14 da kuma sojoji 183.