Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

Sashen Lura da Basussukan Najeriya, DMO, ya ja hankalin shugaba Tinubu game da ciwo bashi

Muhammad Auwal SuleimanJune 23, 20230

Haka zalika hukumar ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta nemi hanyoyin da za tayi wajen ganin ta kara samun kudin shiga a cikin lalitar ƙasar nan.

Read more

NDLEA ta yi nasarar kama masu ta’ammali da miyagun kwayoyi 31,675 ~ Buba Marwa

Muhammad Auwal SuleimanJune 23, 20230

Shugaban hukumar hana sha da fataucin muggan kwayoyi (NDLEA), Janar Buba Marwa mai ritaya ya tabatar da cewa tsauraren matakan da suke dauka kan yaki da ta’ammuli da muggan kwayoyi ya

Read more

Majalisar dokokin kasar Jamhuriyar Nijar ta kaddamar da sabon taken kasa

Muhammad Auwal SuleimanJune 23, 20230

Illahirin ‘yan majalisar dokokin kasar na bangaren masu mulki da ‘yan adawa ne suka kada kuri’ar amincewa da sabon taken bayan yin gyaran fuska ga kundin tsarin mulkin kasar.

Read more

Kasar Kamaru Ta Haramta Fitar da Koka Zuwa Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanJune 23, 20230

Kasar Kamaru ta hana fitar da koko zuwa Najeriya, sakamakon kara da manoman koko a Kamaru su ka kai musamman a yakin kudu maso yammacin kasar.

Read more

Tsohon gwamnan Kano, Ganduje, ya ce dawo da binciken bidiyon dala bai dame shi ba

Muhammad Auwal SuleimanJune 23, 20230

Tsohon gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya ce ko a jikinsa, game da matakin da gwamnatin jihar ta dauka na ci gaba da binciken bidiyon dala da ake zargin an hasko gwamnan yana karbar rashawa.

Read more

Za mu samar da sabbin wuraren kasuwanci a jihar Kano ~ Gwamna Abba K Yusuf

Muhammad Auwal SuleimanJune 22, 20230

Zaɓaɓɓen gwamnan Jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya tabbatar da aniyar gwmanatinsa sake fasalin kasuwannin jihar Kano tare da yin aiki ba tare da nuna bambanci ba.

Read more

Dan kwallon kafa na kasar Ghana Asamoah Gyan ya sanar da rataye takalminsa

Muhammad Auwal SuleimanJune 21, 20230

Dan wasan na gaba ya ci kwallaye 51 a wasanni 109 da ya buga wa ƙasar, abin da ya sa ya zama dan wasan da ya fi cin kwallaye a tarihin Ghana.

Read more

Kasar Ingila na shirin rage harajin kan kayan da ake kawowa daga Najeriya da wasu kasashe

Muhammad Auwal SuleimanJune 21, 20230

Birtaniya ta sanar da cewa a shirye take ta rage haraji da take daurawa a kan kayayyakin da ake shigo da su daga Nigeriya da wasu kasashe masu tasowa.

Read more

Ghana: An karrama ma’aikatan lafiya 300 da suka yi yaki da cutar kwarona

Muhammad Auwal SuleimanJune 21, 20230

Gwamnatin Ghana ta karrama fiye da ma’aikatan lafiya 300 da suka yi yaki da cutar korona a kasar.

Read more

Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya rantsar da sabbin kwamishinoni 35

Muhammad Auwal SuleimanJune 21, 20230

Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya rantsar da sabbin kwamishinoni 35

Read more

Posts navigation

1 … 235 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama