Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Fursunoni 9 sun haddace Alƙur’ani a gidan yari a Kano 

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

Sojin Najeriya Sun Kashe Wasu ‘Yan Ta’adda 70

Muhammad Auwal SuleimanMay 5, 20230

Dakarun sojin Najeriya sun kashe mutane sama da 70 da ake zargin ‘yan ta’adda ne a wani farmaki da suka kai a yankin Arewa maso Gabashin kasar.

Read more

Shugaba Buhari Ya Tafi Ingila Domin Halartar Naɗin Sarki Charles III

Muhammad Auwal SuleimanMay 3, 20230

Ana sa ran shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai je birnin landan a yau Laraba, 3 ga watan Mayu, a matsayin amsa gayyatar da masarautar ta Ingila ta yi wa shuwagabannin duniya.

Read more

Mutane Dubu 800,000 Na Iya Tserewa Daga Sudan – Majalisar Dinkin Duniya

Muhammad Auwal SuleimanMay 3, 20230

Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin cewa mutane sama da dubu dari takwas ka iya tserewa daga Sudan sakamon kazamin fadan da ake yi tsakanin bangarorin soji biyu da ke gaba da juna.

Read more

Cross Rivers: Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Aikace-aikace a Sakandaren Akamkpa

Muhammad Auwal SuleimanMay 3, 20230

A wani mataki na kara yaukaka fahimtar juna tsakaninta da fararen hula, Rundunar Sojin Najeriya ta gudanar da wasu aikace aikace a wata makarantar Sakandare

Read more

Gwamnatinmu Za Ta Gyara Ma’aikatun Gwamnati – Abba Gida-gida

Muhammad Auwal SuleimanMay 3, 20230

Zababben Gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya ce gwamnatinsa za ta himmatu wajen gyara ma’aikatun gwamnati a wani yunkuri na karfafa tsarin samar da ayyuka masu inganci.

Read more

NAFDAC Za Ta Fara Gwaji Kan Ingancin Taliyar Indomie a Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanMay 3, 20230

Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Nijeriya, NAFDAC, ta ce, ranar Talatar nan za ta soma gwaji kan ingancin taliyar Indomie a fadin kasar.

Read more

Najeriya Na Shirin Kwaso Ɗalibanta Karo Na Biyu Daga Ƙasar Sudan

Muhammad Auwal SuleimanApril 30, 20230

A yayin da ake shirin fara kwaso rukunin na biyu na ɗaliban ƙasar nan da ke Sudan, rahotanni na cewa rukunin farko da aka kwaso bas u samu damar shiga ƙasar Masar ba,  bayan da hukumomin kasar

Read more

‘Yan Fashin Daji Sun Saki Wasu DalibaI 4 Na Sakandiren Yawuri

Muhammad Auwal SuleimanApril 30, 20230

Shugaban ƙungiyar iyayen ɗaliban da suka rage a hannun ‘yan fashin daji, Salim Ka’oje ne ya tabbatar da haka, inda ya ce ‘yan matan huɗu sun kuɓuta ne sanadin wani ƙoƙari da mahaifan ɗaliban da kuma masu tallafa musu suka yi.

Read more

NNPP Ta Kalubalanci Gwamnatin Kano da Yin Zagon Kasa Ga Shirin Mika Mulki

Muhammad Auwal SuleimanApril 30, 20230

Jami’an rundunar yan sanda a jihar Kano sun kama bindigogin AK-47 guda hudu daga wajen wasu miyagu a hanyar Kano zuwa Bauchi.

Read more

Gambia: Najeriya Ta Aike da Sojoji 197 Domin Wanzar da Zaman Lafiya

Muhammad Auwal SuleimanApril 30, 20230

Rundunar sojin Najeriya ta aike da dakarunta 197 Gambia domin gudanar da aikin wanzar da zaman lafiya, daga cikinsu akwai manyan ofisoshi 14 da kuma sojoji 183.

Read more

Posts navigation

1 … 235 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama