Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Akwai haɗa bakin ƴan cikin gida a harƙallar hukumar bogi

Atiku ya zargi gwamnatin Tinubu da kashe Naira Tiriliyan 8.8 ba tare da an tanade su cikin kasafin kuɗi ba.

Gwamnatin Zamfara ta Jinjina wa shugaban NAHCON kan nasarar aikin Hajjin 2026

Jirgin karshe na maniyyata aikin hajjin bana daga kasar Nijar ya sauka a kasar saudiyya

Muhammad Auwal SuleimanJune 26, 20230

Dan gane da aikin Hajjin bana dai, rahotonnin daga Jamhuriyar Nijar na tabbatar da cewa Jirgin ƙarshe na maniyyatan kasar ya isa ƙasa mai tsarki wato Saudiyya.

Read more

Wasu tsuntsaye masu Jan baki sun afkawa gonakin noman shinkafa a jihar Kebbi

Muhammad Auwal SuleimanJune 26, 20230

Mutum bai isa ya zauna a gida ba, in ba haka ba kuma za su lalata gonarsa baki ɗayanta,” Wani manomin min ma ya ce ya shafe shekara 20 yana noman shinkafa amma bai taɓa ganin irin wannan bala’i ba.

Read more

Gwamnatin Najeriya ta sake kwaso ‘yan Kasarta 126 daga kasar Sudan saboda rikicin yaki

Muhammad Auwal SuleimanJune 26, 20230

Gwamnatin Tarayya ta sake kwaso ‘yan Nijeriya 126 daga ƙasa Sudan sakamakon rikicin da ake yi a ƙasar tsakanin sojoji da rundunar RSF.

Read more

Shugaban Kungiyar Kwadago, NLC, Ya Nemi Gwamnatin Tarayya ta Hana Karin Kudin wutar Lantarki

Muhammad Auwal SuleimanJune 24, 20230

Ƙungiyar ƙwadago ta NLC ta ƙi amincewa da shirin da ake yi na ƙara kuɗin wutar lantarki da kaso 40 ckin 100 nan da 1 ga Yulin 2023.

Read more

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ce sun yi nasarar kwato filaye na triliyoyin Nairori

Muhammad Auwal SuleimanJune 24, 20230

A jiya Juma’ar nan ne aka ga Hukumar Tsara birane ta jahar kano KNUPDA ta shafa Jan fenti ga Dogayen gine-ginen da aka yi tare da ba su wa’adin kwance gine-ginen bisa hujjar cewa an yi su akan Badala.

Read more

PDP Ta Gabatar da Wasu Shaidu a Zaman Sauraron Kararrakin Zaben Shugaban Kasa

Muhammad Auwal SuleimanJune 24, 20230

Dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya gabatar da wasu shaidu a gaban kotun sauraron korafe-korafen zabe da ke zamanta a Abuja.

Read more

Kasar Kamaru Ta Sanar da Hana Fitar da Koko Zuwa Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanJune 23, 20230

Kasar Kamaru ta hana fitar da koko zuwa Najeriya, sakamakon kara da manoman koko a Kamaru su ka kai musamman a yakin kudu maso yammacin kasar.

Read more

Shugaba Tinubu na halartar taro kan tsarin hada-hadar kudi na duniya a Faransa

Muhammad Auwal SuleimanJune 23, 20230

Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya hadu tare da sauran shugabannin kasashen duniya a birnin Paris ta kasar France a wajen babban taron kan yarjejeniyar kwaskwarima ga tsarin hada-hadar kudi na duniya, wacce kai tsaye hakan zai taimaka wajen rage kaifin talauci, shawo kan basuka ko sokewa da kuma la’akari da kananun kasashen da annobar Korona ta raunata.

Read more

Gwamnan jihar Sakkwato ya amince da biyan ma’aikata albashin watan Yuni da kudin fansho

Muhammad Auwal SuleimanJune 23, 20230

Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya amince da biyan albashin watan Yuni nan take ga ma’aikatan jihar da kananan hukumomi da kuma malamai kazalika da yan fansho.

Read more

‘Yan Najeriya Na Cigaba da Kokawa Game da Matsalar Tsaro a Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanJune 23, 20230

Yan Najeriya na ci gaba da kokawa akan illolin da matsalar rashin tsaro ke ci gaba da haifarwa wadanda ke kara durkusar da kasar da jama’ar ta.

Read more

Posts navigation

1 … 234 … 279
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama