Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Fursunoni 9 sun haddace Alƙur’ani a gidan yari a Kano 

An harbe ɗan bindiga a rukunin gidajen sojoji a Abuja

Abba kaɗai ke da takarar kai-tsaye a Kano —APC

NERC Ta Saka Doka Ga Kamfanonin Raba Wutar Lantarki a Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanMay 15, 20230

Hukumar kula da wutar lantarki ta ƙasa NERC, ta hana kamfanonin rarraba wuta wato DisCos, karɓar kuɗaɗe daga hannun kwastomomin da aka yankewa wuta.

Read more

Dakarun Sojin Hadin-gwuiwa da Najeriya Sun Kashe Wasu Mayakan Boko Haram

Muhammad Auwal SuleimanMay 15, 20230

Dakarun rundunar soji ta hadin-gwuiwa da aka fi sani da Multinational Joint Task Force da ke aiki a yankin Tafkin Chadi sun yi nasarar kashe mayakan Boko Haram tare da ƙwace makamai masu yawa.

Read more

Ƙasar Saudiyya Ta Tsawaita Zaman ‘Yan Sudan Da Suka Yi Umrah

Muhammad Auwal SuleimanMay 13, 20230

Kasar ta kaddamar da wani shiri da zai bai ƴan asalin ƙasar da kuma waɗanda ke zama a can, damar karɓar bakuncin ƴan Sudan bayan sauya bizarsu ta Umrah zuwa ta ziyara.

Read more

Barcelona Na Shirin Rabuwa da Busquets Domin Sake Dauko Lionel Messi

Muhammad Auwal SuleimanMay 13, 20230

Shugaban gasar La Liga ya bayyana cewa rabuwa da Busquets da Barcelona zai baita damar sake dakko tsohon dan wasanta Lionel Messi

Read more

Jihar Ondo: Kotu Ta Aike da Wani Basarake Gidan Gyaran Hali

Muhammad Auwal SuleimanMay 13, 20230

Wata kotun majistare a jihar ta tura basaraken ƙauyen Ode a ƙaramar hukumar Akure ta Arewa, Oba Adewale Boboye, gidan gyaran hali, bisa laifin rusa wani gini da lalata bishiyoyi da amfanin gona, ba bisa ƙa’ida.

Read more

Aisha Buhari Ta Zaga da Mai Dakin Tinubu Fadar Shugaban Ƙasa

Muhammad Auwal SuleimanMay 13, 20230

Uwargidan shugaban kasa Haj. Aisha Buhari ta zagaya da uwargidan zababben shugaban kasa Sanata Oluremi Tinubu fadar shugaban kasa don ta ga zubin fadar.

Read more

Kano: Kungiyar Ma’aikatan Jinya Ta Koka Kan Hana Likitoci Fita Ƙasashen Ƙetare

Muhammad Auwal SuleimanMay 13, 20230

Shugaban kungiyar ma’aikatan jinya da unguwar zoma ta kasa (NANNM) reshan Jihar Kano, Kwamred Ibrahim Maikarfi Muhammad ya bayyana cewa hana likitoci fita wajen Nijeriya danyaen aiki ne

Read more

Kocin Ƙungiyar Kwallon Ƙafar Napoli Ya Ƙi Amincewa Ya Sayar da Osimhen

Muhammad Auwal SuleimanMay 6, 20230

Shugaban Kungiyar Kwallon Kafa ta Napoli, Aurelio De Laurentiis, ya ce ba zai sayar da Victor Osimhen ba a cikin kasuwar bazarar nan ta musayar ‘yan wasa, a daidai lokacin da manyan kungiyoyi irin su

Read more

Landan: An Gudanar da Bikin Nadin Sarki Charles Na III

Muhammad Auwal SuleimanMay 6, 20230

Shugabannin Kasashen duniya da Sarakuna da kuma fitattun mutane sama da 2,300 suka halarci bikin nada Sarki Charles na III a matsayin wanda ya maye gurbin marigayiya Elizabeth ta biyu wadda ta rasu watanni 8 da suka gabata. 

Read more

‘Yan Nijeriya Sun Shiga Ruɗani Game da Batun Taliyar Indomie

Muhammad Auwal SuleimanMay 6, 20230

Batun taliyar Indomie ya jefa ‘yan Nijeriya da dama cikin rudani duba da yadda suka shafe tsawon shekaru suna durawa cikinsu wannan taliyar, musamman yara kanana da wadanda suke yawan

Read more

Posts navigation

1 … 234 … 261
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama