Zababben Gwamnan Kano Ya Naɗa Sakataren Yada labaransa
Zababben Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da nadin Sanusi Bature Dawakin Tofa a matsayin sakataren yada labaransa zuwa lokacin karbar mulki.
Zababben Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da nadin Sanusi Bature Dawakin Tofa a matsayin sakataren yada labaransa zuwa lokacin karbar mulki.
Kotun kolin Najeriya ta yi watsi da karar da wasu ‘yan jam’iyyar APC uku su ka shigar a gabanta da ke ƙalubalantar cancantar zababben shugaban ƙasa, Bola Tinubu a matsayin ɗan takarar jam’iyyar tasu zaben da ya gabata.
Mataimakiyar shugaban ƙasar Amurka Kamala Harris ta bayyana cewa samun ƙarin mata a kan karagar mulki a matsayin wani muhimmin tubali na kafa ingantacciyar dimokaradiyya.
Hukumar sadarwa ta Najeriya ta ce ta damu da korafe-korafen da ‘ƴan ƙasa ke cigaba da yi mata a kan yadda datarsu ta sati ko wata ko shekara ke saurin ƙarewa.
Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Ƙasa, reshen jihar Kano, ta taya zaɓaɓɓen Gwamnan jihar na jam’iyyar NNPP, Abba Kabir Yusuf murnar samun nasara a zaɓen Gwamnan da aka gudanar.
Allah ya yi wa Tsohon alƙalin alƙalan kotun ɗaukaka ƙara ta shari’ar musulunci ta jihar Kwara rasuwa, mai shari’a Abdulmutallib Ahmad Ambali.
Hukumar ta kuma sha alwashin ci gaba da nuna ba sani ba sabo a kan tabbatar da bin dokar hana acaba a birnin, duk kuwa da irin hare-haren da ta ce ana kai wa jami’anta.
Gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari mai barin gado ta bai wa zababben shugaban kasa Bola Tinubu shawarar kara wa ma’aikata albashi saboda shirin gwamnati na janye tallafin man fetur a watan Yuni mai zuwa.
A jiya ne Majalisar Zartarwa ta Tarayya FEC, ta amince da kashe Naira biliyan N24.20 a wasu kwangiloli biyu domin samar da intanet kyauta a wuraren taruwar jama’a
Hukumar Hana sha da Fataucin Miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen jihar Katsina, ta kama wasu mutane biyu da take zargi da safarar tabar wiwi bayan ta cafke su da kilo 7 na wasu haramtattun kayan maye.