Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

NDLEA reshen jihar Kano ta ƙone haramtattun ƙwayoyi kilo dubu 12.

Sojojin Najeriya sun ceto ɗalibai da malamai 10 da aka sace a Borno

An kama wasu mutum 7 da ake zargin ƙusoshin Boko-Haram ne a filin jirgin Katsina

Zababben Gwamnan Kano Ya Naɗa Sakataren Yada labaransa

Muhammad Auwal SuleimanMarch 31, 20230

Zababben Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da nadin Sanusi Bature Dawakin Tofa a matsayin sakataren yada labaransa zuwa lokacin karbar mulki.

Read more

Kotun Koli Ta Kori Wata Kara da Aka Shigar da Tinubu

Muhammad Auwal SuleimanMarch 31, 20230

Kotun kolin Najeriya ta yi watsi da karar da wasu ‘yan jam’iyyar APC uku su ka shigar a gabanta da ke ƙalubalantar cancantar zababben shugaban ƙasa, Bola Tinubu a matsayin ɗan takarar jam’iyyar tasu zaben da ya gabata.

Read more

Mataimakiyar Shugabar Amurka Ta Shelanta Ba da Tallafi Ga Mata a Afirka

Muhammad Auwal SuleimanMarch 30, 20230

Mataimakiyar shugaban ƙasar Amurka Kamala Harris ta bayyana cewa samun ƙarin mata a kan karagar mulki a matsayin wani muhimmin tubali na kafa ingantacciyar dimokaradiyya.

Read more

Mun Damu da Ƙorafe-ƙorafenku Kan “Data” – NCC

Muhammad Auwal SuleimanMarch 30, 20230

Hukumar sadarwa ta Najeriya ta ce ta damu da korafe-korafen da ‘ƴan ƙasa ke cigaba da yi mata a kan yadda datarsu ta sati ko wata ko shekara ke saurin ƙarewa.

Read more

Kano: Ƙungiyar ‘Yan Jaridu, NUJ, Ta Taya Abba Kabir Yusuf Murna Lashe Zaɓe

Muhammad Auwal SuleimanMarch 30, 20230

Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Ƙasa, reshen jihar Kano, ta taya zaɓaɓɓen Gwamnan jihar na jam’iyyar NNPP, Abba Kabir Yusuf murnar samun nasara a zaɓen Gwamnan da aka gudanar.

Read more

Kwara: Wani Alƙalin Alƙalai Ya Riga Mu Gidan Gaskiya

Muhammad Auwal SuleimanMarch 30, 20230

Allah ya yi wa Tsohon alƙalin alƙalan kotun ɗaukaka ƙara ta shari’ar musulunci ta jihar Kwara rasuwa, mai shari’a Abdulmutallib Ahmad Ambali.

Read more

Hukumar Babban Birnin Tarayya Abuja ta Lalata babura 476 da Ta Ƙwace

Muhammad Auwal SuleimanMarch 30, 20230

Hukumar ta kuma sha alwashin ci gaba da nuna ba sani ba sabo a kan tabbatar da bin dokar hana acaba a birnin, duk kuwa da irin hare-haren da ta ce ana kai wa jami’anta.

Read more

Shugaba Buhari Ya Shawarci Tinubu Kan Ƙara Wa Ma’aikata Albashi

Muhammad Auwal SuleimanMarch 30, 20230

Gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari mai barin gado ta bai wa zababben shugaban kasa Bola Tinubu shawarar kara wa ma’aikata albashi saboda shirin gwamnati na janye tallafin man fetur a watan Yuni mai zuwa.

Read more

Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar da Intanet Kyauta Ga ‘Yan Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanMarch 30, 20230

A jiya ne Majalisar Zartarwa ta Tarayya FEC, ta amince da kashe Naira biliyan N24.20 a wasu kwangiloli biyu domin samar da intanet kyauta a wuraren taruwar jama’a

Read more

Katsina: NDLEA Ta Cafke Wasu Mutane 2 Bisa Zargin Safarar Tabar Wiwi

Muhammad Auwal SuleimanMarch 30, 20230

Hukumar Hana sha da Fataucin Miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen jihar Katsina, ta kama wasu mutane biyu da take zargi da safarar tabar wiwi bayan ta cafke su da kilo 7 na wasu haramtattun kayan maye.

Read more

Posts navigation

1 … 264 … 277
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama