Labarai

Babban Labari Labarai

Wani Matashi Ya Daina Shan Kwaya Saboda Sauraren Shirye-shiryen MuhasaTVR

Mamalllakin tashohin Muhasa Radio da Talabijin, Muhammad Babandede OFR, OCM Spain, kuma tsohin Shugaban hukumar Shigi da Fici na Najeria, ya bayyana jin dadinsa kan yadda wani matashi ya kauracewa shan kayan maye saboda sauraren shirye-shiryen tashar Muhasa Radio. A makon da muke ciki ne matashin ya kira waya don ya bayar da gudunmawarsa, a […]

Babban Labari Labarai

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu Ya Ce Za Su Kawo Karshen Ta’addanci

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa na tattaunawa da sauran ƙasashen duniya “ta hanyar difilomasiyya” game da matsalolin tsaron da ƙasar ke fuskanta a yanzu. Kalaman shugaban na zuwa ne a lokacin da Shugaban Amurka Donald Trump ke barazanar kutsawa Najeriyar domin kai wa ‘yanbindiga hare-hare bayan ya zargin gwamnatin Tinubu da ƙyale su […]

Babban Labari Labarai

Tinubu Ya Rantsar Da Sababbin Ministoci

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya rantsar da Bernard Mohammed Doro da Kingsley Tochukwu Udeh a matsayin ministoci. Tun mako biyu da suka wuce ne majalisar tarayya ta amince da Mista Doro domin maye gurbin Farfesa Nentawe Yilwatda daga jihar Filato, wanda ya zama shugaban jam’iyyar APC na ƙasa mai mulkin Najeriyar. Sai a yau Alhamis […]

Babban Labari Labarai

NOA Ta Yi Watsi Da Kalaman Trump Mai Cike Da Kura-kurai Kan Zargin Yiwa Kiristoci Kisan Kiyashi A Nijeriya.

Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa NOA, ta bayyana kalaman shugaban kasar Amurika Donald Trump, na zargin yi wa kiristoci kisan kiyashi, a Nijeriya nada alaka da kura-kurai da bayanan bogi da hukumar tattara bayanan sirri ta kasar Amurika ta bashi. Daraktan hukumar Malam Lanre Issa-Onilu, ne ya bayyana hakan, a wajen taron musanta […]

Babban Labari Labarai

Tinubu Na Neman Majalisa Ta Amince Masa Ya Ciyo Sabon Bashin Tiriliyan 1.150

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya nemi Majalisar Dattawa ta amince da sabon shirinsa na ciyo sabon bashin Naira tiriliyan 1.150, don cike gibin kasafin kuɗin Najeriya na shekarar 2025. Buƙatar na kunshe ne cikin wata wasiƙa da Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya karanta a zaman majalisar na ranar Talata. A cikin wasiƙar, Shugaba Tinubu ya […]

Babban Labari Labarai

Sabani Da Gwamnatin Katsina Ya Janyo Rufe Jami’ar Umaru Yar’adua

An rufe jami’ar Umaru Musa Yar’adua da ke Katsina bayan rashin jituwa da ta taso tsakanin hukumomin jami’ar da gwamnatin jihar. Dr. Murtala Abdullahi Ƙwara, wanda shi ne shugaban ƙungiyoyin ma’aikata na jami’ar ya tabbatar wa BBC cewa an rufe jami’ar ne ranar Litinin bayan gazawar gwamnatin na cika wasu sharuɗɗa biyar da ma’aikatan jami’ar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000