Labarai

Babban Labari Labarai

Sojoji Sun Hana Wike Shiga Wani Fili A Abuja

Wasu jami’an soji da aka jibge don kula da wani fili, sun hana ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, shiga wani fili da ake takaddama akansa. Wani faifen bidiyo da ya karade shafukan sada zumunta ya nuna yadda ministan ya yi, musayar yawu da wani Soja, ta hanyar fadawa juna munanan kalamai da zagin […]

Babban Labari Labarai

Sanata Jarigbe ya sauya sheka daga PDP zuwa APC

Sanata Jarigbe Agom Jarigbe, mai wakiltar Arewacin Jihar Kuros Riba, ya sauya sheka daga Jam’iyyar PDP zuwa APC. Sanatan ya bayyana sauyin shekarsa ne a wasiƙar da Mataimakin Shugaban Majalisar, Sanata Barau Jibrin ya karanta a zauren Majalisar ranar Talata. Sauyin shekar ta kara yawan mambobin APC a Majalisar Dattawa zuwa 77 NOA Ta Hada […]

Babban Labari Labarai

NOA Ta Hada Kai Da Kungiyar Al-muhajirun Don Tallafawa Marasa Galihu

Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa NOA, ta kulla yarjejeniyar hadin gwiwa da kungiyar Al-Muhajirun Humanitarian Development Association domin kare hakkin yara da tallafawa bangarorin al’umma masu rauni. Wannan na zuwa ne daidai lokain da wakilan kungiyar Al-Muhajirun sun kai ziyarar ban girma heldikwatar NOA da ke Abuja, inda babban Daraktan hukumar, Malam Lanre […]

Babban Labari Labarai

Faifen Bidiyo- An Kama Dan Sandan Bogin Da Yake Cutar Da Mutanen Da Basu Waye Ba A Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta kama wani matashi mai suna, Abubakar Ibrahim dan shekaru 20, mazaunin unguwar Darmanawa, bisa zarginsa da bayyana kansa, a matsayin jami’in dan sanda da yaudarar mutane da kuma karbe musu kudi. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan ta cikin sakon muryar […]

Babban Labari Labarai

Yan Bindiga Sun Sace Mata 5 A Kano

Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai hari garin Ƴankwaɗa da ke Karamar Hukumar Shanono ta Jihar Kano, inda suka yi awon gaba da mata shida ciki har da masu shayarwa, tare da harbin mutum ɗaya. Wannan na zuwa ne mako guda bayan kai irin wannan harin a wasu kauyuka a ƙananan hukumomin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000