CBN ya janye dokar canjin dala kan shinkafa da wasu kayyaki 42
CBN ya janye dokar canjin dala kan shinkafa da wasu kayyaki 42
CBN ya janye dokar canjin dala kan shinkafa da wasu kayyaki 42
Hukumar Raya Birnin Abuja ta bayyana cewa za ta fara kamen fasinjojin dake hawa achaba. Hukumar wadda ke karkashin jagorancin ministan Abuja, Nyesom Wike ta ce idan ta kama fasinjoji masu hawa achaba dole a bar yin sana’ar a birnin.
A yayin da musulmai ke cigaba da murnar tunawa da ranar da aka haifi Annabin tsira, Annabi Muhammad (SAW).
Fadar gwamnatin Najeriya ta nemi afuwa kan iƙirarin da ta yi na cewa shugaba Bola Ahmad Tinubu shugaban Afirka na farko da ya fara rufe hada-hadar Cinikayyar Hannun Jari na NASDAQ da ke ƙasar Amurka.
Haɗaɗɗiyar Daular Ƙasashen Larabawa, UAE, ta ɗage dokar haramta bada biza ga ƴan Najeriya
Sugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake ware wasu makudan kudade don sake gina yankin Arewacin Najeriya da ya sha fama da matsalar tsaro.Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu
Malaman addinin musulunci daga Najeriya sun samu damar tattaunawa da shugabannin sojin Nijar. Biyo bayan sa-toka-sa-katsin da ke tsakanin Gwamnatin soji ta Nijarda Ƙungiyar Ecowas
A ranar Talata ne shugaban majalisar dokokin jihar Kano, Alhaji Ismail Falgore, ya kaddamar da kwamitoci 38 domin gudanar da ayyukan sanya idanu ga aiyukan ɓangaren zartarwa a jihar.
Gwamnan Jihar Taraba, Agbu Kefas, ya kafa kwamitin kwato kadarorin jihar
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu Zai Halarci Taron Kungiyar ECOWAS Karo Na 63