Labarai

Ya kamata gwamnatin Najeriya ta rage farashin man fetur – Sheikh Qaribullah

Shugaban ɗarikar Ƙadiriyya na Afirka, Sheikh Qaribullah Sheikh Nasiru Kabara, ya buƙaci gwamnatin Najeriya ta duba yiwuwar rage farashin man fetur domin sauƙaƙa wa al’umma matsin rayuwar da suke fuskanta. Shehin Malamin ya bayyana hakan ne ta bakin wakilinsa, Sheikh Abdulgaffar Nasiru Kabara, wanda ya wakilce shi a taron Qadiriyya Media Connect da aka gudanar […]

Read more

Fira Ministan Birtaniya ya yi murabus

Fira Ministan Birtaniya, Keir Starmer, ya yi murabus daga mukaminsa bayan matsin lamba da ya karu daga jam’iyyarsa ta Labour. Starmer ya sanar da sauka daga kujerarsa ne a cikin wata sanarwa da aka watsa kai tsaye a talabijin a safiyar Litinin. Ya bayyana cewa ya amince jam’iyyar Labour ba ta ganin shi a matsayin […]

Read more

Kotu ta daure wata mata shekara 2 kan safarar jarirai

Wata Kotun Tarayya da ke Kalaba, Jihar Kuros Riba, ta yanke hukuncin daurin shekara biyu ga wata mata kan laifin safarar yara zuwa ƙasashen waje. Kotun ta tura matar mai suna Asuquo Edem zuwa gidan gyaran hali na tsawon shekara biyu, tare da zaɓi na biyan tara. Hukumar da ke yaƙi da fataucin bil’adama (NAPTIP) ce […]

Read more