Rahoton MDD ya ce babu gaskiya a zargin kisan Kiristoci a Najeriya
Tawagar da Majalisar Ɗinkin Duniya ta tura zuwa Najeriya don gudanar da bincike a game da zargin kisa da yin garkuwa da mutane da kuma tilasta wa wasu mutanen barin muhallansu saboda dalilai na addini, ta ce waɗannan zarge-zarge ba gaskiya ba ne. Jagorar tawagar Farfesa Nazila Ghanea, ita ce ta sanar da hakan bayan […]