Rundunar yan sandan jihar Kano tasha alawashin ƙara kaimi wajen yaƙi da daba da fataucin miyagun ƙwayoyi.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce za ta ƙara ƙaimi wajen yaƙi da aiyukan daba da fataucin miyagun ƙwayoyi, tare da ƙarfafa haɗin gwiwa da sauran hukumomin da ke da alhakin yaƙi da waɗannan laifuka. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da […]