Labarai

Gwamnatin Edo Ta Yi Allah-wadai Da Kisan ‘Yan Arewa

Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, ya yi Allah-wadai da kashe wasu matafiya ‘yan Arewacin Najeriya da aka yi a garin Uromi da ke ƙaramar hukumar arewa maso gabashin Esan a ranar Alhamis da ta gabata, wato 27 ga Maris, inda ya bayyana kisan a matsayin na dabbanci. Ana ta dai yaɗa wasu faya-fayan bidiyo, […]

Read more

Kotu Ta Umarci Rundunar Yan Sanda Ta Kasa Ta Binciki Abdullahi Abbas Da Fa’izu Alfindiki Kan Zargin Bata Sunan Gwamnan Kano

  Babbar kotun shari’ar musulunci dake zamanta a kasuwar kurmi Kano, ta bai wa mataimakin babban Sufetan ƴan sandan Nijeriya mai kula da shiyya ta ɗaya,  ya binciki shugaban jam’iyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas da kuma tsohon shugaban karamar hukumar Birnin Kano, Faizu Alfindiki, kan zarginsu da  ɓata wa Gwamnan jihar Kano Abba […]

Read more

An Kashe Kasurgumin Dan Bindiga Isuhu Yellow A Zamfara

Rahotanni daga jihar Zamfara na cewa an kashe fitaccen ɗanbindigar nan da ya yi fice wajen garkuwa da jama’a don neman kuɗin fansa, wato Kachalla Isuhu Yellow. Lamarin ya auku ne da yammacin yau Alhamis, bayan daɗewa da ya yi yana wasan-ɓuya da jami’an tsaro da kuma wasu daga cikin takwarorinsa shugabannin ƙungiyoyin ƴan bindiga […]

Read more

Yan Sandan Kano Sun Kwato Tare Da Mayar Da Kudin Fansa Ga Mutumin Da Aka Yi Garkuwa Dashi

Rundunar ƴansandan jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin kwamishinan ƴansandan jihar Ibrahim Adamu Bakori ta ƙwato tare da miƙa kuɗi naira 4,850,000 ga mutumin da aka yi garkuwa da shi, bayan ƴansandan sun ceto shi, tare da ƙwato kuɗin daga hannun masu garkuwa. A wata sanarwa da kakakin rundunar, Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar, ya ce ƴanbindigar […]

Read more