Mutane 16 Da Aka Kashe A Edo ’Yan Jihar Kano Ne — Amnesty
Ƙungiyar kare hakkin bil Adama ta Amnesty International ta ce mutane 16 aka kashe a mummunan kisan gillar jihar Edo ’yan asalin Kano ne, Arewa maso Yammacin Najeriya.
Ƙungiyar kare hakkin bil Adama ta Amnesty International ta ce mutane 16 aka kashe a mummunan kisan gillar jihar Edo ’yan asalin Kano ne, Arewa maso Yammacin Najeriya.
Sakataren Labarai na Fadar Gwamnatin Edo, Fred Itua ya ta tabbatar da cewa ’yan sa- kai ne suka kai mummunan hari kan waɗansu matafiya ‘yan Arewacin Najeriya, amma binciken farko ya tabbatar da cewa ‘yan sa kan sun zata ɓata gari ne a motar da suka tare.
Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, ya yi Allah-wadai da kashe wasu matafiya ‘yan Arewacin Najeriya da aka yi a garin Uromi da ke ƙaramar hukumar arewa maso gabashin Esan a ranar Alhamis da ta gabata, wato 27 ga Maris, inda ya bayyana kisan a matsayin na dabbanci. Ana ta dai yaɗa wasu faya-fayan bidiyo, […]
Sarkin Musulmin Najeriya, Muhammad Sa’ad Abubakar, wanda shi ne shugaban Majalisar ƙoli ta addinin Musulunci a ƙasar ya buƙaci al’umma su duba jinjirin watan Shawwal na shekarar Musulunci ta 1446 (Bayan Hijira) a gobe Asabar. Hakan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da fadar Sarkin Musulmin ta fitar a yau Juma’a, wadda ta samu […]
Rundunar ’yan sandan Jihar Kano, tare da hadin gwiwar sauran hukumomin tsaron jihar sun sanar da dakatar da gudanar da bukukuwan hawan sallah karama. Kwamishinan yan sandan jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori , ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai da ya gudana a shelkwatar rundunar yan sandan dake unguwar Bompai a yau […]
Babbar kotun shari’ar musulunci dake zamanta a kasuwar kurmi Kano, ta bai wa mataimakin babban Sufetan ƴan sandan Nijeriya mai kula da shiyya ta ɗaya, ya binciki shugaban jam’iyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas da kuma tsohon shugaban karamar hukumar Birnin Kano, Faizu Alfindiki, kan zarginsu da ɓata wa Gwamnan jihar Kano Abba […]
Rahotanni daga jihar Zamfara na cewa an kashe fitaccen ɗanbindigar nan da ya yi fice wajen garkuwa da jama’a don neman kuɗin fansa, wato Kachalla Isuhu Yellow. Lamarin ya auku ne da yammacin yau Alhamis, bayan daɗewa da ya yi yana wasan-ɓuya da jami’an tsaro da kuma wasu daga cikin takwarorinsa shugabannin ƙungiyoyin ƴan bindiga […]
Sanatocin kudu maso gabas sun yi kira ga Shugaban Najeriya, Bola Tinubu da ya karrama Farfesa Humphrey Nwosu da girmamawa ta musamman saboda rawar da ya taka wajen shirya zaɓen 1993. Humphrey Nwosu shi ne shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta a lokacin da aka gudanar da zaɓen 12 ga watan Yulin shekarar 1993, wanda […]
Rundunar ƴansandan jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin kwamishinan ƴansandan jihar Ibrahim Adamu Bakori ta ƙwato tare da miƙa kuɗi naira 4,850,000 ga mutumin da aka yi garkuwa da shi, bayan ƴansandan sun ceto shi, tare da ƙwato kuɗin daga hannun masu garkuwa. A wata sanarwa da kakakin rundunar, Abdullahi Haruna Kiyawa ya fitar, ya ce ƴanbindigar […]
Majalisar Dattawa, ta buƙaci Ma’aikatar Sadarwa da ta yi aiki tare da kamfanonin sadarwa domin rage kuɗin data, ta yadda kowa zai iya samun Intanet mai sauƙi a Najeriya. A zaman majalisar na ranar Laraba, Sanata Asuquo Ekpenyong (APC – Kuros Riba), ya nuna damuwa kan yadda farashin data ya ƙaru da kusan kashi […]