Matsayar Malaman Addinin Musulunci A Najeriya Dangane Da Kudurin Haraji
A wata sanarwa da majalsair malaman addinin Musulunci ta Najeriya ta fitar a ranar Litinin 18 ga Nuwamba, 2024, ta bukaci shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da kudurin yi wa dokar haraji gyaran fuska.