Labarai

Kotu ta wanke Abba Kyari kan zargin rashin bayyana kadadrori

Babbar kotun tarayyar Najeriya ta sallami dakataccen mataimakin kwamishinan ‘yansanda Abba Kyari, ta kuma wanke shi daga wasu zarge-zargen da ake masa. Mai shari’a James Omotosho ne ya yanke hukuncin kan zarge-zarge 23 da ake masa da suka shafi rashin bayyana kadarorinsa da hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasar (NDLEA) ta shigar […]

Read more

Gwamnan Adamawa Ahmadu Fintiri ya koma APC

Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya sanar da sauya sheƙarsa zuwa jam’iyyar APC a hukumance. A jawabin da ya yi wa al’ummar jiha a ranar Juma’a, gwamnan ya ce ya ɗauki matakin ne tare da duka mambobin majalisar zartarwarsa da manyan jiga-jigan jam’iyyar adawa ta PDP, kamar yadda jaridun ƙasar suka ruwaito. Sauya shekar […]

Read more

Hukumar Alhazai ta Jihar Jigawa Ta Bukaci Hukumar Shige da Fice Ta Tabbatar da Sauƙaƙen Aiki ga Maniyyatan Hajjin 202

Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta roƙi Hukumar Shige da Fice ta Najeriya da ta tabbatar da sauƙaƙen tsari da ingantaccen aiki yayin tantance maniyyatan Hajjin 2026 a filin jirgin sama. Babban Daraktan Hukumar, Alhaji Ahmad Umar Labbo, ne ya bayyana hakan yayin wata ganawa da Kwanturolan Hukumar Shige da Fice ta jihar […]

Read more