Bincike: Tiktok na sa mutane taɓara
Wani binciken da wata kafar yaɗa labarai ta yi a kan shafin Tiktok, ta gano cewa shafin na sa mutane yin wasu abubuwan na taɓara waɗanda suka saɓawa al’ada da kuma gurɓata ɗabi’unsu.
Wani binciken da wata kafar yaɗa labarai ta yi a kan shafin Tiktok, ta gano cewa shafin na sa mutane yin wasu abubuwan na taɓara waɗanda suka saɓawa al’ada da kuma gurɓata ɗabi’unsu.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓe da ke yanke hukunci kan karar da jam’iyyar APC ta shigar gabanta tana mai ƙalubalantar nasarar da Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP ya samu ta bayyana matsayarta.
Hakimin Kuraye da ke ƙaramar hukumar Charanchi a jihar Katsina, Alhaji Abubakar Abdullahi Ahmadu, ya magantu game da tuɓe shi da sarautarsa da aka yi
A cigaba da jinjina wa matashin nan mai suna Auwalu Salihu, da ya tsinci kudi kimanin Naira miliyan sha biyar kuma ya mayarwa da mai shi.
A yayin da aka cigaba da taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 78, shugaba Bila Ahmad Tinubu ya gabatar da jawabinsa a zauren Majalisar.
Alhaji Abubakar Atiku, ya bukaci kotun koli ta soke hukuncin da kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa (PEPC) ta yanke,
Kwamishinan yaɗa labarai Baba Halilu Ɗantiye ya ƙara jaddada ƙudirin gwamnati na tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a jihar Kano.
Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar PDP a zaɓen da ya gabata, Atiku Abubakar, ya ɗaukaka ƙara zuwa kotun daga ke sai Allah-Ya-isa
Ana shirye-shiryen ƙara yawan kuɗaɗen yaƙi da cutar HIV/AIDS mai karya garkuwar jikin Ɗan Adam a jihar Kano,
Kotun sauraron kararrakin zabe ta ayyana ranar Laraba, 20 ga watan Satumba domin yanke hukuncin shari’ar kan kujerar Gwamnan Kano.