Majalisun Najeriya Sun Amince da dokar hukunta masu lalata da ɗalibai a Jami’o’i
Majalisar Wakilan Najeriya karo ta 9 ta amince da ƙudirin dokar da zai haramtawa tare da hukunta duk malamin da aka samu da laifin cin zarafi ko lalata da ɗalibai a kwalejoji da jami’o’i a ƙasar nan.