Gwamnatin Najeriya ta dakatar da yanke wa jihohi kuɗaɗe kai tsaye daga asusun jihohi
Shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) kuma gwamnan jihar Sokoto Aminu Tambuwal ne ya bayyana haka a lokacin da yake yi wa takwarorinsa bayani a ganawar da suka yi jiya Talata a Abuja.