Ghana: An karrama ma’aikatan lafiya 300 da suka yi yaki da cutar kwarona
Gwamnatin Ghana ta karrama fiye da ma’aikatan lafiya 300 da suka yi yaki da cutar korona a kasar.
Gwamnatin Ghana ta karrama fiye da ma’aikatan lafiya 300 da suka yi yaki da cutar korona a kasar.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya rantsar da sabbin kwamishinoni 35
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya kafa wani kwamitin mutum tara da zai yi bincike domin ganin yadda aka tafiyar da hukumomin jihar Taraba tun daga 2019.
Hukumar tsaro ta farar kaya DSS, ta shaidawa babban kotun tarayya da ke zama a garin Abuja hikimar cigaba da tsare Godwin Emefiele.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya amince da mayar da Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado a matsayin Shugaban Hukumar Sauraron Korafe-korafen Al’umma da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta jihar Kano, domin kammala wa’adinsa.
Inda yaƙara da cewar, daga yanzu, duk wanda ya san sunansa ya shiga cikin waɗanda za’a naɗa kwamishina ya bayyana dukiyar da ya mallaka gabanin majalisa ta tantance shi.
Babbar Kotun Shari’ar Musulunci mai lamba 1 da ke Jihar Bauchi ta tura Dakta Idris Abdul’aziz Dutsen Tanshi gyara hali har zuwa nan da wata guda, bisa abin da ta kira ‘raini ga kotu’.
Kwamishinan ‘yansandan Jihar Zamfara, Muhammad Bunu, a madadin babban sufeton ‘yansanda na kasa, Usman Alkali Baba ya gabatar da check ɗin kudi na Naira miliyan 23,574,204 ga iyalai da ‘yan uwa 21 na jami’an ‘yansanda da suka rasa rayukansu a bakin aiki.
majalisar dokokin jihar Kano ta nuna damuwa kan matsalolin satar waya da sane da shan miyagun kwayoyi da ma waɗansu laifukan da ke barazana ga zaman lafiyar jihar.
Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya turawa Majalisar dokokin jihar kano sunayen mutane 19 domin tantancesu don nada su a matsayin kwamishinonin sa Kuma yan majalisar zartarwa jiha.