Labarai

Dakarun yan sanda 200 sun samu horon sarrafa makami a Kano.

Rundunar yan sandan jihar Kano, karkashin jagorancin kwamishina, CP Ibrahim Adamu Bakori, ta kammala horas da jami’ai 200 kan dabarun sarrafa makami domin ƙara musu ƙwarewa wajen gudanar da ayyukan tsaro. Horon na tsawon wata guda, wanda aka gudanar a sansanonin rundunar yan sandan kwantar da tarzoma ta lamba 9 da ke Hotoro da ta […]

Read more

DSS ta kama waɗanda ake zargi da sace Farfesa A Nasarawa

Hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya, DSS, ta ceto shugaban sashin tsangayar Noma ta Jami’ar jihar Nasarawa da ke Keffi, Farfesa Samuel Okunsebor, bayan da wasu yan bindiga sun yi garkuwa da shi. Rahotanni sun ce an sace Farfesan ne ranar Laraba a tsakanin ƙananan hukumomin Lafia da Nasarawa Eggon dake Jihar. Jami’an DSS […]

Read more

An gurfanar da waɗanda ake zargi da sace ɗaliban Oyo

Gwamnatin Najeriya ta gurfanar da wasu mutum uku a gaban babbar kotun Ttarayya bisa zarginsu da hannu a sace ɗalibai da malamai daga wasu makarantu a ƙaramar hukumar Oriire ta jihar Oyo. Waɗanda ake zargin sun haɗa da Abdulrazak Umar, wanda aka fi sani da Abu Khalifa ko Abu Khalid, Yunusa Musa, wanda aka fi […]

Read more