Labarai

An Kama Direban Mota Da Jabun Kuɗin A Oyo

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Oyo, ta kama wani direban mota ɗauke da jabun kuɗi har Naira miliyan ɗaya. Kakakin rundunar, CSP Adewale Osifeso ne, ya bayyana hakan a ranar Asabar cewa jami’an sintiri na Gwamnatin Tarayya ne suka tsayar da direban a kusa da gidan Guru Maharaji, kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan. Direban mai […]

Read more

An Ceto Mutane 9 Daga Haɗarin Kwale-kwale A Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya sun ce mutum ɗaya ya rasu, sannan an ceto wasu daga haɗarin kwale-kwale da ya auku a jihar. Haɗarin ya auku ne a ranar Alhamis a ƙaramar hukumar Shagari, inda fasinjojin cikin kwale-kwalen da dama suka ɓace kafin a bazama neman su. Mai taimaka wa […]

Read more

Sojoji Da DSS Sun Kashe Yan Bindiga 50 A Jihar Neja

Sojojin Najeriya tare da jami’an tsaron farin kaya (DSS) sun kashe aƙalla ƴan bindiga 50 sannan kuma suka kuɓutar da wasu daga cikin mutanen ake garkuwa da su a ƙaramar hukumar Mariga ta jihar Neja. Jami’an tsaron sun ce sun yi arangama da kusan ƴan bindiga 300 ɗauke makamai a ranar 26 ga Agusta, bayan […]

Read more

Kwastam Ta Kama Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 48.5 A Kaduna

Hukumar Kwastam ta Najeriya ta bayyana cewa jami’anta sun kama tabar wiwi mai darajar naira miliyan 48.5 da wasu kayan da aka haramta na naira miliyan 220 a Jihar Kaduna kamar yadda Gidan talabijin na Channels ya ruwaito. Kwamandan hukumar ya ce an kama kayayyakin ne a ayyuka daban-daban da aka gudanar ranar 21 ga […]

Read more

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Najeriya

Ƙungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta bayyana cewa dukkan jami’o’in gwamnati kusan 150 da ke ƙarƙashin kulawar ta na iya shiga yajin aiki, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito. Wannan lamari ya biyo bayan da gwamnati ta musanta cewa ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da ASUU, inda ta bayyana takardun da ƙungiyar […]

Read more

ACF Ta Yi Allah-Wadai Da Rushe Kasuwar Alaba Rago

Kungiyar Dattawan Arewacin Nijeriya (ACF) ta bayyana matuƙar damuwarta kan rushe kasuwar Alaba Rago mai ɗimbin tarihi a Legas, inda ta bayyana hakan a matsayin babban koma baya ga dubban ’yan kasuwa. A cikin wata sanarwa ɗauke da sa hannun sakataren yaɗa labaranta na ƙasa, Farfesa T. A. Muhammad-Baba, Ƙungiyar ta bayyana cewa duk da cewa […]

Read more