Labarai

Za A Gina Layin Dogo Mai Amfani Da Lantarki A Kano

Gwamnatin Najeriya ta ce za ta samar da titin dogo domin sufurin jirgin ƙasa a ƙwaryar birnin Kano da ke arewacin ƙasar, wanda zai laƙume naira triliyan 1 da rabi, a kamar yadda shugaban kwamitin kasafin kuɗi na majalisar wakilai Abubakar Kabir Abubakar ya bayyana. Jaridar DailyTrust ce ta ruwaito ɗan majalisar yana bayyana hakan ne a […]

Read more

Ƴan sanda Sun Saki Omoyele Sowore

Rundunar ƴansandan Najeriya ta saki ɗangwagwarmaya, Omoyele Sowore bayan kiraye-kirayen da aka yi na buƙatar a sake shi. Tsohon ɗantakarar shugaban ƙasan ne ya bayyana haka a shafinsa na Facebook, inda ya alaƙanta sakin nasa da nasarar kiraye-kiran sakin nasa da aka yi. Ya rubuta cewa, “Ƴansandan Najeriya sun amsa buƙatar ƴan gwagwarmaya. Yanzu haka […]

Read more

NSCDC Ta Kama Mutane 3 Da Zargin Halaka Jami’insu A Jigawa

Hukumar tsaron civil defense reshen jihar Jigawa, ta samu nasarar kama wasu daga cikin mutane da ake zargi da yin amfani da Adduna da Gatari wajen halaka wani jami’in hukumar mai suna Bashir Adamu Jibrin. Kakakin hukumar tsaron Civl defense reshen jihar Jigawa, Badruddeen Tijjani Mahmud, ne ya tabbatar da hakan, inda ya ce lamarin […]

Read more

CP Bakori Ya Jagoranci Karawa Wasu Yan Sanda 1,020 Girma A Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano, bisa jagorancin kwamishinan ta CP Ibrahim Adamu Bakori,  ta karawa jami’anta biyu girma , a matakai dabam-daban. An gudanar da taron Karin girman a wajen shakatawa na manyan jami’an yan sanda dake unguwar Bompai Kano. Kwamishinan yan sandan, ya bukaci yan sandan da suka sami karin girman, y ace wannan […]

Read more